Muhammad Malumfashi
20008 articles published since 15 Yun 2016
20008 articles published since 15 Yun 2016
Babban Hadimin Atiku Abubakar a zaben 2023, ya ce ya koma goyon bayan Bola Tinubu, sai dai duk abin da zai faru ya faru. A cewarsa, zai iya barin PDP.
Za a ji yadda Hon. Ghali Umar Na’Abba ya mutu bai da kudi da gidan zama a Najeriya. An gano cewa a lokacin da Na’Abba ya rasu, N250, 000 aka samu a asusunsa.
Ibrahim Shekarau ya kawo shawarar a kashe Majalisa domin rage kashe kudi a gwamnati. Ana kashe biliyoyin kudi a kan ‘Yan majalisa 469 a gwamnatin tarayya.
An yi shekara da shekaru, babu abin da NNPCL yake samu sai asara. A shekarar da ta wuce watau 2022, kamfanin NNPC Ltd ya samu ribar fiye da Naira Tiriliyan 2.5.
Yadda rikicin mata 2 yayi sanadiyyar tonon sililin ‘satar miliyoyi’ a gwamnati. Da alamar Halima Shehu ta taimaka wajen ganin bayan Betta Edu a kujerar Minista.
Hakkokin sojojin da su ka mutu ko aka hallaka a filin daga zai fito bayan an cire rai. Shugaban hafsun sojoji ya ce tun 2011 iyalan jami'an tsaro ke jiran kudin.
Ibrahim Shekarau ya ba Bola Tinubu shawara da ake ganin mai amfani ce. ‘Dan siyasar ya ce mukaman da shugaban kasar ya nada sun yi yawa idan ana son rage kashe kudi.
Atiku Abubakar ya ce Bola Tinubu ya cancanci a yaba masa a kan yadda ya dakatar da Minista, ya ce kudin talakawa sun zama ATM da POS a gwamnatocin Buhari da Tinubu.
Shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa, Femi Gbajabiamila ya fadi yadda aminan Bola Tinubu su kayi sanadiyyar zamansa Shugaban kasa bayan lashe zaben 2023.
Muhammad Malumfashi
Samu kari