Muhammad Malumfashi
20015 articles published since 15 Yun 2016
20015 articles published since 15 Yun 2016
Gwamnan Legas ya bar ofis a asirce, ya tafi bikin da wata mai kudi ta shirya a kasar waje. Makudan kudi sun yi ciwo a wannan biki da aka yi a tsibirin Grenada.
Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar ya karasa kotu da wata daga cikin Masu ba Muhammadu Buhari shawara, ya yi karar ta da laifin ci masa mutunci.
Za a ji yadda mace ta haihu a tsakiyar jama’a yayin da aka hallaka mazaje a kashe-kashen Filato. Akwai wanda take shirin aurar da yaronta da ta rasa komai a duniya.
Mai taimakawa shugaban kasa wajen harkar manufofi da tabbatar da tsare-tsare, Hadiza Bala Usman ta ce akwai Ministocin tarayyan da Shugaba Tinubu zai rabu da su.
Mai magana da yawun Muhammadu Buhari bai ji dadin aiki da Marigayi Abba Kyari sosai ba. Femi Adesina ya bada labarin rashin jituwarsa da Abba Kyari kafin ya rasu.
An fadawa Bola Tinubu za ta yiwu Legas ta zama kishiyar birnin tarayya ba. SanataAli Ndume bai goyi bayan a kinkimi wasu ofisoshin gwamnatin tarayya zuwa Legas ba.
Murja ta fito a sabon bidiyo bayan Hisbah ta ce tana neman waɗansu masu amfani da shafin TikTok bisa laifin furta kalaman batsa cikin wasu bidiyo da suka yi.
Wani mai bada shaida da hukumar EFCC ta gayyato, ya tona Winifred Oyo-Ita inda ake sshari’a da hukumar EFCC bisa zargin cin wasu kudi ta hanyar da ba ta halatta ba
Bola Tinubu ya dauki alkawari talaka zai more idan ya kara hakuri. Shugaban kasa ya gana da wasu Sarakuna a fadar Aso Rock Villa, yace masu dadin yana gaba.
Muhammad Malumfashi
Samu kari