Muhammad Malumfashi
20016 articles published since 15 Yun 2016
20016 articles published since 15 Yun 2016
‘Yan kasuwar canji musamman daga Arewa sun tsorata daga sababbin ka’idojin CBN. Wasu sun ce farashin Dalar Amurka za ta cigaba da hawa ne a maimakon ta sauka.
'Yan majalisa sun fara aiki a kan kundin tsarin mulkin da ake amfai da shi. Nan da shekaru 2 za a gama garambawul a majalisa, a samu sabon kundin tsarin mulkin kasa”
Mummunan harin sojoji ya ga bayan wasu shugabannin ‘yan bindiga. Sojoji sun cigaba da murkushe ‘yan bindiga, an hallaka jiga-jigan miyagu 30 a tashi daya.
Ayo Fayose ya fito ya fallasa yadda Muhammadu Buhari ya jefa Najeriya a kangin bashin shekaru. ‘Dan siyasar ya ce gwamnatin Muhammadu Buhari ta maida Najeriya baya.
Bayanai sun fito yayin da Bola Tinubu ya zauna da Aliko Dangote da sauran ‘yan kasuwa. Tinubu ya yi zama da manyan ‘yan kasuwan ne domin gyara tattalin arziki.
A rahoton ne za a ji ma’aikatan Najeriya sun sha alwashin sai sun yi zanga-zanga. NLC ta ce sun tsara yadda za a fita zanga-zangar ba tare da an yi aika-aika ba.
Atiku Abubakar ya yi magana a X, ya fadawa Bola Tinubu dole a rage facaka da dukiya kuma a yi gwanjon kadaroin Najeriya kamar yadda Javier Milei ya yi a Argentina.
EFCC tana so ta ga bayan wadanda ake zargi da barna bayan samun korafi daga jama’a. Sabon shugaban hukumar ya dauki alwashi bayan ya ce sun karbo N60bn da $10m.
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya a lokacin Muhammadu Buhari, Babachir David Lawal ya yi tir da yadda gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ya soke tsarin tallafin fetur.
Muhammad Malumfashi
Samu kari