Muhammad Malumfashi
20016 articles published since 15 Yun 2016
20016 articles published since 15 Yun 2016
Gbenga Alade aka zaba ya zama shugaban AMCON mai kula da kadarorin Najeriya. Shugaba Bola Tinubu ya katse wa’adin Malam Ahmed Kuru wanda Muhammadu Buhari ya nada.
Bola Tinubu ya jika hantar ma’aikatan jami’a bayan bakar wahala a zamanin Buhari. Gwamnati tana neman hada fada a jami’o’in kasar a dalilin albashin da aka saki.
Gwamnatin Bola Tinubu za ta rika yin rabon kudi duk wata ga wadanda suke cikin fatara. Wale Edun ya ce an shirya dawo da tsarin inganta rayuwar marasa galihu.
A maimakon a rika bada kudin da za a karkatar, Muhammadi Ali Ndume ya kawo kudiri. ‘Dan majalisa ya kawo kudirin da zai ba marasa karfi ikon sayen shinkafa
Sanatan Borno ta Kudu, Muhammad Ali Ndume ya ambaci asalin matsalar da ake ciki a mulkin Bola Tinubu, ya ce dole kowa sai ya taka rawar gani a kasar.
Tun kwanakin baya gwamnatin Bola Tinubu ta ce za a fito da buhunan hatsi a raba. An shafe makonni 2 da yin alkawarin rabon hatsi, ‘yan Najeriya suna jiran tsammani.
A shari’arsa da EFCC, Babbar Kotun Tarayya ta bayar da umarnin kwace Naira biliyan 1.58 daga tsohon Manajan Darakta na Hukumar NIRSAL, Aliyu Abatti Abdulhameed.
A bara Bola Tinubu ya aiko takarda zuwa ga majalisar dattawan, ya nemi a tabbatar da nadin da ya yi. Yanzu an amince da mutane 17, an yi watsi da wasu biyu.
Ranar Juma’a EFCC za a shiga kotu da tsohon gwamnan Kwara, Abdulfattah Ahmed. Bayan shekaru hudu da barin mulki, tsohon gwamna zai tsinci kan shi a kotu.
Muhammad Malumfashi
Samu kari