Mudathir Ishaq
18323 articles published since 08 Yun 2016
18323 articles published since 08 Yun 2016
Mahukunta a babbar asibitin koyarwa ta jami'ar Najeriya dake a garin Enugu, babban birnin jihar Enugu dake a yankin kudu maso gabashin Najeriya sun bayyana cewa asibitin za ta fara yin tiyatar dashin koda ga marasa lafiya masu buk
Gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya maidawa Sanata Dino Melaye martani, wanda yake zargin cewa gwamnan yana amfani da hukumar 'yan sanda ne domin suga bayan shi. Yayinda shi kuma gwamnan ya bukaci Sanatan da ya kyale shi yaje yaji
Cibiyar binciken kuturta, tarin shika, da kanjamau (NTBLC) na daga cikin cibiyoyin binciken kwakwaf a kan cututtuka dake dauke da kayan aiki da babu irinsu a cibiyoyin binciken cututtuka dake nahiyar Afrika. Wakilin kamfanin dilla
An daura auren ranar 3 ga watan Maris a babban masallacin sallar juma'a na garin Kano dake fadar sarkin Kano, muhammadu Sanusi II. Shugaban kasa Muhammadu Buhari ne ya yiwa Idris walicci yayin da jagoran jam'iyyar APC, Bola Tinubu
Lauratu, ta shaidawa kotu cewar, mijinta, Yahaya Tanko, na yawan cin zarafinta duk da baya iya biyan bukatunta. Ta sanar da kotun cewar mijinnata ya barta da yunwar abinci da kuma ta jima'i har na tsawon watanni hudu. Lauratu, uwa
Mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo, ya kai ziyara jihar Bauchi, domin mika ta'aziyya ga gwamnatin jihar, masarautar jihar, mutanen jihar da kuma iyalan marigayi Sanata Ali Wakili. Ya kasance Sanata mai wakiltan Bauchi ta kudu.
Shugaban kungiyar bijilanti a jihar, Alhaji Abba Mainayara, ya sanar da hakan a ganawar sa da kamfanin dillancin labarai na kasa (NAN). Tun shekarar 2009, kungiyar Boko Haram take aiyukan ta'addanci da ya yi sanadiyar dubban muta
Mataimakin sakatarenmajalisar dattawan al'ummar kabilar Yarbawa mai suna Alhaji Suleiman Salami ya baiwa 'yan Najeriya musamman yan kabilar sa da cewa kar su sake su bar tsaron dukkan rayuwar su ga jami'an tsaron kasar.
Rahotanni dake zuwa mana ya nuna cewa kungiyar nan ta addinin musulunci wato Izalatil Bid'ah Wa'ikatis Sunnan ta kasa, zata gudanar da babban taron wa’azi na kasa. Zaa gudanar da taron ne babban birnin tayya Najeriya, Abuja.
Mudathir Ishaq
Samu kari