Mudathir Ishaq
18323 articles published since 08 Yun 2016
18323 articles published since 08 Yun 2016
A yayin da ake samun mabanbantan alkaluma tsakanin manyan jami'an gwamnatin shugaba Buhari, Ministar kudi, uwargida Kemi Adeosun, ta aike da wasika zuwa ga shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashawa (EFCC), Ibrahim Magu, tana n
Akalla mutane 5 sun rasa rayukansu kuma da dama sun jikkata yayinda yan ta’addan Boko Haram suka kai hari kudu maso gabashin kasar Nijar jiya Juma’a , 23 ga watan Maris, 2018. Wani mazaunin Toummour, a yankin Diffa ya bayyana cewa
Wata kotun majistare dake Ikorodu taa ba da umurnin garkame wani mutumi mai shekaru 22 bisa zargin lalata wata nakasashiyar yarinya mai shekaru 12 wacce ta kasance yar makwabtan shi. Mahaifiyar yarinyar ta kama shi.
Shugaba Donald Trump na kasar Amurka ya rattaba hannu akan dokar da tsohon shugaban kasar ta Amurka Barrack Obama ya saka ta hana daukar mata-maza aikin soja a kasar. A sanarwar da fadar White House ta fitar ta nuna cewar matakin
“Allah na gani na yi iya bakin kokarina don ganin aurena ya zauna lafiya, amma hakan bai yiwu ba, saboda mijina auri saki ne, kafin ni ma ya saki mata sama da 15, don haka ba kai na farau ba. Yarona Arafat ne na 11 a cikin yayansa
Masu iya magana sunce lafiya ce uwar jiki, sannan kuma abu ne da kudi baya iya siyansa. A zamanin nan da muke ciki cuttutuka sunyi yawa inda ya zama babu babba babu yaro, hakan ne ya sa muka binciko maku maganin da zogale ke yi.
Matakin mallakar bindiga a kasar ta Amurka domin kare kai ya haddasa cece-ku-ce a kasar, inda da yawa suke ganin a hana mallakar bindigar ma gaba daya, sai dai kuma wasu a kasar suna ganin haramta mallakar bindigar kamar wani...
A ranar Lahadi din nan ne jami'an rundunar sojin kasar Saudiyya suka samu nasarar dakatar da harin makamai masu linzami guda 7 da 'yan tawayen Kabilar Houthi suke shirin harbawa, ciki harda daya a birnin Riyadh...
Allah Sarki, Duniya kenan, a yayin da kake naka, Allah ya riga yayi nasa, kwatankwacin lamarin da ya faru kenan a jihar Taraba, inda wani Fasto da yayi hasashen mutuwar shugaban kasa Muhammadu Buhari a 2014 ya riga Buharin cikawa.
Mudathir Ishaq
Samu kari