Mudathir Ishaq
18323 articles published since 08 Yun 2016
18323 articles published since 08 Yun 2016
Shugaban jam'iyyar adawa ta Peoples Democratic Party (PDP), mai suna Prince Uche Secondus ya fadawa babban ministan yada labarai da kuma habaka al'adu na gwamnatin tarayyar Najeriya Alhaji Lai Mohammed cewar ya shiraya jiran samma
Wani mutum da ba'a tabbatar da suna ko garin da yake ba a karamar hukumar Ibeno ta jihar Akwa Ibom dake a shiyyar kudu-maso-kudancin kasar nan ya kashe tare kuma da yada hotunan wani irin katon kifi mai ban al'ajabi jinsin giwar
Kamar dai yadda muke samu daga majiyoyin mu, rahotanni daga jihar Kaduna dake a shiyyar Arewa maso yammacin Najeriya inda ke zaman tamkar babban gari na biyu da ya tara masu sana'ar fim bayan Kano sun nuna cewa fitaccen jarumin
Labarin da muke samu na nuni ne da cewa a ranakun karshen makon da ya gabata ne na Asabar da Lahadi kungiyar nan ta Jama'atul Izalatul bidi'a wa'ikamatussunna (JIBWIS) watau Izala a takaice bangaren da ke da hedikwatar ta Jos ta g
Hadakar Gwamnatin kasar Najeriya data kasar Turkiyya sunce zasu hada kai domin habaka ayyukan sojin kasashen, jaridar gwamnatin kasar Turkiyya ce ta rawaito rahoton inda kasashe ta nuna yanda kasashen biyu suka yi yarjejeniya akan
Yayin da kasar Saudiyya ke ta dada kara shiga cikin cakwakiyar rikicin addini sakamakon kokarin kawo sauye-sauye a kasar da Yarima Mohammed bin Salman ke yi, ya bayyana cewa shi a kasar sa yanzu babu sauran banbanci a tsakanin
Tsohon Gwamnan jihar Neja, Mu'azu Babangida Aliyu, yayi watsi game da zargin da gwamnatin tarayya take yi musu na cewar sune suka kwashe dukiyar Najeriya. A jerin sunayen da gwamnatin tarayyar ta fitar a satin daya gabata...
Wani tsohon kwamishinan jihar Kaduna kuma daya daga cikin manyan jam'iyyar APC a jihar Kaduna, Mista Mikaiah Tokwak, ya bayyana cewa, Gwamna Nasir El-Rufai ya taba gaya masa cewa ba dole sai da kuri'un mutanen kudancin Kaduna zai
Wani lauyan a jihar Benin, mai suna Ferdinand Orbih, ya zargi gwamnatin tarayya da yunkurin yin makirci akan sunayen mutanen da ta bayyana a matsayin barayin gwamnati. Orbih ya ce, sunayen da gwamnatin tarayya ta fitar, akwai
Mudathir Ishaq
Samu kari