Jerin Kasashe 23 masu amfani da Harshen Turanci a nahiyyar Afirka

Jerin Kasashe 23 masu amfani da Harshen Turanci a nahiyyar Afirka

Yaren Turanci watau Ingilishi yana ci gaba da samun masu amfani da shi tare da kara shahara a nahiyyar Afirka. A sakamakon haka wannan rahoto zai fayyacewa masu karatu adadin kasashen dake amfani da harshen turanci a wannan zamani cikin nahiyyar Afirka.

Nahiyyar Afirka
Nahiyyar Afirka

Hasashen ya bayyana cewa, akwai yiwuwar samun doriya ta adadin kasashe masu amfani da harshen a nahiyyar ta Afirka a nan gaba, sakamakon shahara da yaren yake ci gaba da yi a cikin ta.

1. Kasar Botswana

2. Kasar Kamaru

3. Kasar Eritrea

4. Kasar Gambia

5. Kasar Ghana

6. Kasar Kenya

7. Kasar Lesotho

8. Kasar Liberia

9. Kasar Malawi

10. Kasar Mauritius

KARANTA KUMA: Dakarun Soji sun aikata 'yan ta'adda 4 na Boko Haram a gabar Dajin Sambisa yayin kunar bakin wake

11. Kasar Namibia

12. Kasar Najeriya

13. Kasar Rwanda

14. Kasar Seychelles

15. Kasar Sierra Leone

16. Kasar Somalia

17. Kasar Afirka ta Kudu

18. Kasar Sudan ta Kudu

19. Kasar Swaziland

20. Kasar Tanzania

21. Kasar Uganda

22. Kasar Zambia

23. Kasar Zimbabwe.

Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en

Domin shawara ko buƙatar bamu labari, tuntuɓe mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Ku duba shafukanmu na dandalin sada zumunta a:

https://facebook.com/naijcomhausa

https://twitter.com/naijcomhausa

Asali: Legit.ng

Online view pixel