Mudathir Ishaq
18323 articles published since 08 Yun 2016
18323 articles published since 08 Yun 2016
A ranar Talatar da ta gabata ne wata babbar kotu dake zamanta a garin Ikeja na jihar Legas, ta jefa wani Adebayo Ahmed gidan wakafi da laifin kashe makwabcin sa Samuel Owawu, sakamakon gardama da rashin amincewa da juna.
Daga addinin musulunchi nakoma addinin Christianity, inda kuma tuni na sanar da dangina hakan, dakuma wasu abokaina. To bayan faruwar hakan ne fa masoya na dakuma dangina duk suka fada cikin bakin ciki kwarai, wasuma KO abinchi ba
A wasikun da 'yan majalisar wakilan suka aike kuma shugaban majalisar, Yakubu Dogara, ya karanta sun bayyana cewar sun canja sheka daga PDP zuwa jam'iyya mai mulki a jihar su, Anambra, wato jam'iyyar APGA ta tsohon dan gwagwarmaya
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito Theresa tana cigaba da cewa sanannen abu ne cewa kasar Birtaniya ce ta fara samar da dokokin hana auren jinsi, amma tace dokokin nan ba daidai bane, kamar yadda wasu dokokin da aka kirkiresu a shekarun
Babban Janar din sojin Amurka da ke kula da sashen Afirka, Janar Brig.-Gen. Eugene LeBoeuf, ya nuna damuwarsa kan yadda ake sake samun zaffin ra'ayi, hare-haren ta'addanci, dama na kabilanci a fadin Najeriya da ma yankunan Afirka
Matasan sun rasa rayukan su ne a unguwannin Jahun da titin Wanka a garin Bauchi sakamakon rikici a kan lika fostar zabe. Mazauna titin Wanka sun ce an kashe wani matashi a kofar gidansu kuma tuni har an binne shi bisa tsarin addin
Mata dai ana haifar su ne da duk kwayayan haihuwarsu a cikin mahaifa, kaga kenan idan saboda wannan shan kwayoyi aka haifesu da yan kadan to an tauye musu adadin yayan da zasu haifa anan gaba, a wani lokacin ma sukan iya zama baka
A yau Talata, 17 ga watan Afrilu, 2018, gwamnan jihar Nasarawa, Umar Tanko Al-Makura, ya sha ruwan duwatsu daga hannun yan sansanin gudun hijra a Agwatashi, karamar hukumar Obi, yayinda ya kai ziyara wajen yan sansanin IDP
Cikin bayanin da hukumar y'an sanda jahar Benue ta sanar, ta bakin jami'in hulda da jama'a ASP Moses Yamu ya ce, al'amarin ya faru ne a yankin Anyibe, cikin karamar hukumar Logo dake jahar ta Benue. Yamu ya ce, maharan sun farwa
Mudathir Ishaq
Samu kari