Mudathir Ishaq
18323 articles published since 08 Yun 2016
18323 articles published since 08 Yun 2016
Yanzu haka dai kakakin hukumar ‘yan sanda na jihar Ebere Amaraizu ya tabbatar da faruwar lamarin, inda ya ce "Mun samu bayanai cewa Raphael Izuchukwu wanda shekarunsa na haihuwa sun kai 40, ya kashe dan uwansa Chizoba Ogbonna mai
Kwamishinan kudi, Alhaji Demola Banu, wadda ya bayyana hakan a ranar Laraba, 15 ga watan Agusta a Ilorin yace an kammala shirye-shirye domin ganin ma’aikata sun fara karban albashi daga ranar Alhamis, 16 ga wata.
Wasu mahajjata sun tabbatar da cewar wasu shagunan sayar da kaya a Madinah na kwalla ihun “sai Buhari” domin jawo hankalin ‘yan Najeriya su shiga shagon su yi sayayya. Kalmar “sai Buhari” ko “sai Baba” ta zama gama-gari a tsakanin
A yau, Laraba, ne gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufa'i ya ziyarci babban malamin addinin Islama, Sheikh Adam Algarkawee, da 'yan bindiga suka sace kwanakin baya tare da wasu almajiransa. An saki makamin ne bayan biyan kudin
Faston ya ce "Na baro coci akan hanyata ta zuwa gida kamar kullum, kawai sai muka yi kicibis da su, suka tare ni kuma suka caje ne tare da kwashe kudin mutane na addua har Naira dubu 8,355. Amma ina rokon ubangiji ya yafe musu"
A nasa bangaren Mai- Takaima, wato mahaifin Hadiza ya ce tabas Hadiza bata da lafiya kuma tayi tsawon watanin 11 a gidan sa tana jinyar barin cikin da ta yi sau biyu. Ya kara da cewa a duk lokacin da Hadiza za ta baro gidan mijin
Kungiyar matasan arew akan zaman lafiya da tsaro mai suna, Arewa Youths for Peace and Security (AYPS), sun kaddamar da goyon bayansu ga shugaban majalisar dattawa Bukola Saraki da sauran shugabannin majalisar dattawa.
A ranar Laraba ta yau din nan Alhaji Salisu Zakar, shugaban cibiyar ilimi na jihar watau SUBEB, ya bayyana hakan da cewar gwamnatin za ta debi malaman ne domin maganace karancin su musamman makarantu na firamare dake fadin jihar.
Haka zalika baya ga daliban, akwai wata babbar Mata data rasu a sakamakon hadarin Tekun, wanda ya faru a sakamakon mamakon ruwan sama da ya sauka, wanda yayi sanadin ambaliyan ruwa cikin kwale kwalen, daga nan ya nutsa.
Mudathir Ishaq
Samu kari