Mudathir Ishaq
18323 articles published since 08 Yun 2016
18323 articles published since 08 Yun 2016
Muna tsaka da sintiri tare da neman maboyar ‘yan Boko Haram, sai muka yi kicibus da su, inda muka samu ababen fashewa tare da alburasai a tare da su. Ya kara da cewa an samu alburasai da bindiga kirar AK 47 guda biyu, da kuma wat
Tshohon gwamnan jihar Jigawa, kuma wanda ya bayyana kudurinsa na tsayawa takarar shugabancin Nigeria a 2019 karkashin jam'iyyar APC, Alhaji Sule Lamido, ya ce ma damar jam’iyyar PDP ta ba shi tikitin tsayawa takara a zaben 2019...
Ziyarar da Atiku ya kai jahar Neja ya kai ta ne da nufin ganawa da masu ruwa da tsaki na jam’iyyar PDP a jahar, wanda ya bayyana tattaunawar tasa da irin kyakkyawar tarbar daya samu a matsayin wani muhimmin abu a gareshi.
Labarin da muke samu daga majiyoyin mu dai yanzu haka sun tabbatar mana da cewa akalla jiragen ruwa goma sha ukku ne suke sauke kayayyakin masarufi da man fetur a gabar tekun Najeriya a tashar jirgin ruwan dake a Apapa, jihar Lega
Bayan kammala aikin da nayi cikin sadaukarwa da hazikanci, sai na yanke shawarar fitowa takara domin hidimtawa jihata, don bunkasa cigabanta. Hakan na nufin Alh. Ibrahim Mera zai fafata da gwamna mai ci Dakta Atiku Bagudu a zaben
Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya bayyana bukatar sake fasalin ilimin book a kasar don cusa na addinin Arabi a ciki dama sanya ilimin harsunan gargajiya a manyan makarantu, yana mai cewa dogaro da turanci zai taimakane kawai waje
Shugaban yan wasa na kungiyar kwallon kafar Portugal Cristiano Ronaldo, ba zai bugawa kasarsa wasanni biyu dake tunkarowa ba, wadanda suka hada da wasan kasar da Italiya a gasar cin kofin kasashen turai, don bashi damar maida hank
A gobe Juma'a 31 ga watan Augusta ne aka sa ran shugaba Muhammadu Buhari zai tafi kasar China domin hallarton taron hadin kai tsakanin nahiyar Afirka da China a turence 'Forum on China-African Cooperation' (FOCAC) wanda za'ayi dag
Rahotanni da sanadin shafin jaridar The Nation sun bayyana cewa, shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi furuci dangane da ficewar wasu jiga-jigan mambobi na jam'iyyar APC inda suka sauya sheƙa zuwa jam'iyyar adawa ta PDP.
Mudathir Ishaq
Samu kari