Mudathir Ishaq
18323 articles published since 08 Yun 2016
18323 articles published since 08 Yun 2016
A kowacce kasa, ana dauko wanda zai shugabanci hukumar tsaro ne domin ya kula da tsaro na shgaban kasa, gwamoni, zababbu da 'yan majalisu. Sannan kuma aikinsu ne su tsare kasa daga matsalolin tsaro na cikin gida masu zagon kasa
Malaman makarantar koyon aikin lafiya dake Makarfi, jihar Kadun ta tunawa da Shehu Idris watau Shehu Idris College of Health, Makarfi a turance har su uku sun kubuta daga hannun masu satar mutanen da suka yi garkuwa da su, kamar y
A yau ne shugaban kasa Muhammadu Buhari tare da gwamnonin APC 13 da kuma jiga-jigan jam’iyyar suka dira jihar Osun domin yakin neman zaben dan takarar gwamnan Osun a karkashin tutar jam’iyyar APC, Alhaji Gboyega Oyetola, a zaben
A yanzu haka cikin shugaban karamar hukumar Yawuri ta jahar Jebbi, Alhaji Musa Muhammad Stone ya duri ruwa biyo bayan tsigewa dayake fuskanta daga wasu kansilolinsa guda goma da suka hade masa kai, inji rahoton majiyar
Arewacin Najeriya dai shi ke da kashi 78 bisa dari na yawan jama'a, amma kashi 17% kawai yake bayarwa ga arzikin kasar nan. Wannan yasa arewar ta dogara kacokan da abin da gwamnatin Tarayya ke bayar wa, kuma jihohi da yawa da kudi
Sultan na Sokoto, Alhaji Sa’ad Abubakar III da shugaban kungiyar Kiristocin Najeriya, Rev. Samson Ayokunle, sun kulla yarjejeniyar zaman lafiya domin tabbatar da zaman lafiya kafin, lokaci da kuma bayan zaben 2019.
Ya jinjiinawa kungiyar masu binciken da farfesa Olifunmilayo Adebambo ya jagoranta, saboda aikin da sukayi na tsawo shekaru 24 ba tare da gajiyawa ba. Shugaban ya jinjiinawa kungiyar Bill and Melinda Gates Foundation, masu ruwa da
Rahotanni sun bayyana cewar jaririn, shine yaro na biyar da iyayensa suka haifa. Sai dai wannan shine karo na farko da uban jaririn, Atana Ariyanto, da uwargidansa, Suriyanti, suka fuskanci irin wannan lamari mai matukar daure kai
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito barayin mutanen sun sace Malaman ne a yayin da suke kan hanyarsu ta zuwa makarantar dake garin Makarfi daga garin Zaria, haka zalika malaman sun hada da Rabi Dogo, Halimatu Malam da wani babban daraktan
Mudathir Ishaq
Samu kari