Mudathir Ishaq
18323 articles published since 08 Yun 2016
18323 articles published since 08 Yun 2016
A ranar Laraba ne Chukwudumeme Onwuamadike wanda akafi sani da Evans ya amsa laifin da kotun Igbosere dake jihar Legas take tuhumar sa dashi bisa ga tursasawar jami'an yan sanda. Evans ya bayyanawa mai shari'a Adedayo Akintoye cew
Da sanadin shafin jaridar Daily Trust mun samu rahoton cewa, a yau Laraba 16 Janairu, 2019, ajali ya katsa hanzarin Muhammad Yunusa Muhammad, babban da ga Sarkin Ningi na marautar jihar Bauchi, Alhaji Yunusa Muhammadu Danyaya.
A yayin da Hausawa kan ce ilimi kogi ne sai dai kowa ya debi daidai shi, hakan ta ke kuwa domin wani sabon binciken kwararrun masana kiwon lafiya ya bankado wata muhimmiyar fa'ida mai tasiri ga saduwa da iyali akan kari.
Dan takarar shugaban kasa a karkashin inuwar jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya ce zai canja gwamnan babban bankin kasa (CBN), Gowin Emefiele, sannan ya fito da kudi domin bunkasa kasuwaci idan ya ci zaben da za a yi a wata mai zuw
Dan takarar gwamnan jihar Yobe kuma sakataren jam'iyyar APC na kasa, Alhaji Mai Mala Buni ya karyata jita-jitar da ake ta yadawa a wasu kakafun sadarwa na bogi cewa zai auri fitacciyar jarumar finafinan Hausa, wato Jamila Nagudu.
Atikun ya kai wannan ziyara ne a ranar Talata inda ya samu rakiyar matarsa Titi, tsohon gwamnan jihar Osun, ciyaman na jam'iyar PDP da kuma tsohon gwamnan jihar Ogun. Da yake magana a masarautar Atiku yace "Mun kawo wannan ziyara
Ni a ra’ayina, b azan yarda na zabi Inayamurin da ya kashe Sardauna ba, ya kashe Abubakar Tafawa Balewa ba, kuma suka kawo mana yakin basasa a kasarmu mai albarka ba, amma zan zabi wanda ya dawo mana da kudin da wasu barayin kasar
Gwamna na wasa da hankulanmu, a baya yayi alkawarin biyanmu hakkokinmu a watan Satumbar data gabata, amma a lokacin da muka tunkareshi da maganar, sai yace mu yi hakuri sai a watan Janairu, muka kara tuna masa, sai ya dinga bamu w
An yi asarar rayuka da dukiyoyi a yayin wannan rikici daya barke tsakanin magoya bayan Saraki da abokan hamayyarsa, wannan takaddama yasa gwamnatin jahar ta saka dokar ta baci akan duk wani gangamin siyasa a fadin jahar.
Mudathir Ishaq
Samu kari