Mudathir Ishaq
18323 articles published since 08 Yun 2016
18323 articles published since 08 Yun 2016
Wata mata ta kawo kuka yanar gizo kan abinda take ganin rashin adalci ne da mijinta yake yi na fifita mahaifiyarsa kan ita da kuma 'ya'yanta.Tana neman shawararku kan abinda kuke ganin ya fi dacewa tayi a wannan hali da take ciki
Sakataren kungiyar mai kula da sahsen rubuce-rubuce, Banji Busari a cikin wani batu na shi yace, horon na kwana uku da aka tsara wanda za’a fara shi a yau din nan zai mayar da hankaline akan fannoni hudu wanda ya hada da labarai,
A jiya Alhamis ne 11 ga watan Afrilu kwamitin gudanarwa ta jam'iyyar PDP, ta bayyana cewa babu wani shiri da jam'iyyar APC, ko gwamnatin tarayya za ta yi wanda zai sa dan takakarar ta Alhaji Atiku Abubakar ya janye karar da ya...
Sarkin Kano Muhammad Sanusi II, ya bayyana cewa sun gama shirye-shirye tsaf na gabatar da dokar tsarin tazarar haihuwa ga gwamna Abdullahi Umar Ganduje, domin mai da tsarin doka a jihar Kano. Sarkin ya bayyana hakan jiya...
Legit.ng ta ruwaito hadimar Kwankwaso, Hajiya Binta Sipikin ce ta sanar da haka a shafinta na kafar sadarwar zamani ta Facebook, inda tace gidauniyar Kwankwasiyya na gayyatar matasa masu son cigaba da karatu dasu garzayo domin sam
Majiyar Legit.ng ta ruwaito Marafa ya bayyana haka ne a zaman majalisar na ranar Alhamis, 11 ga watan Afrilu yayin da yake jinjina ma yayan majalisar dattawan, tare da gode musu bisa amincewa da suka yi da ware naira biliyan goma
Majiyar Legit.ng ta ruwaito Shamsuna ta bayyana haka ne yayin da take jawabi a yayin taron babban bankin duniya da bankin lamuni ta duniya suka shirya, inda shugabar bankin lamuni, Christine Lagarde ta shawarci Najeriya da ta jany
Kotun karbar korafe korafen zabe a jihar Sokoto ta amincewa APC ta binciki kayayyakin da aka gudanar da zaben jihar da su. APC da dan takararta, Aliyu Sokoto, sun shigar da kara gaban kotun inda suke kalubalantar nasarar Aminu
Daga shekarar 1990 zuwa 2000, an samu raguwar talauci da mutane miliyan dari bakwai a duniya. Amma kuma ana samun karuwar mutane da suke zaune cikin matsanancin talauci a yankin nahiyar Afirka...
Mudathir Ishaq
Samu kari