Mudathir Ishaq
18323 articles published since 08 Yun 2016
18323 articles published since 08 Yun 2016
Onubogu ya fadi hakan ne a Legas yayinda yake gabatar da sabon sinidarin karawa abinci dandano mai suna Terra Cube, inda ya sake cewa ya zama wajibi mu kula da yawan gishiri a cikin abincinmu ko dan mu gujewa cutar koda da kuma ha
Zababbun yan majalisar wakilan tarayya karkashin jam'iyyar All Progressives Progress (APC) a ranar Alhamis sun alanta goyon bayansu da shugaban masu rinjaye a majalisa, Femi Gbajabamila matsayin kakakin majalisa.
Zuwan dandalin sada zumunta na yanar gizo ta zo da abubuwa da dama. Ta taimaki wasu wajen gina kasuwancin su, wasu wajen zama fitattu, wasu kuma wajen kulla alakar soyayyar da ta kai su da yin aure. Watakila irin wannnan tunanin
Wasu yan bindiga sun kai farmaki kauyen Kuriga da ke karamar hukumar Chikun na jihar Kaduna inda suka tursasa mazauna kauyen tserewa daga garin. Mazauna kauyen wanda mafi akasarinsu mata ne sun iso Birnin-Gwari da misalin karfe 3
Shugaba ya fada wa jakadan kasar Kuwait, Al Bisher, cewar, "an kwakuba Najeriya cikin kasashen duniya masu arzikin man fetur, ta mamba a kungiyar kasashen duniya masu sayar da danyen man fetur a kasuwar duniya (OPEC). 'Sannan goy
Legit.ng ta ruwaito Yusuf a Habeeb dukkaninsu mazauna layin Adepitan ne, cikin unguwar Alapere, a yankin Ketu na jahar Legas, amma da rikici ya kaure tsakaninsu sai Yusuf ya hau dokin zuciya ya burma ma Habeen wuka a ciki.
Babban kotun tarayya dake zaune a Kano a ranar alhamis ta kwace kujerar tsohon hadimin Buhari, Kawu Sumaila, na zababben dan majalisar wakilan tarayya mai wakiltar Sumaila/Takai na jihar Kano.
Kungiyar Arewa maso Gabas NECF, North East Consultative Forum, tare da wasu kungiyoyi biyar na yankin, sun bayyana goyon bayan su ga Sanata Muhammad Danjuma Goje, a matsayin wanda su ke son ya kasance shugaban majalisar dattawa.
Wata kotun tarayya da ke zaman ta a Katsina ta soke zaben mamba a majalisar wakilai daga mazabar Bakori da Danja, Honarabul Aminu Bakori. Dama kotun ta tsayar da ranar Alhamis a matsayin ranar da zata yanke hukunci a karar da Inji
Mudathir Ishaq
Samu kari