Mudathir Ishaq
18323 articles published since 08 Yun 2016
18323 articles published since 08 Yun 2016
Sai dai koda majiyarmu ta tuntubi kaakakin rundunar Yansandan jahar, DSP Yakubu Sabo domin jin ta bakinsa, sai yace ba shi da masaniya game da bahallatsar, amma zai yi karin bayani da zarar ya tabbatar.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito wutar ta taso ne daga ofishin babban sakataren fadar gwamnatin sakamakon matsala da aka samu daga wayoyin wutar lantarki dake cikin ofishin, sai dai babu motar kashe gobara a fadar gwamnatin.
Sama da watanni biyu bayan shugaban kasa Muhammadu Buhari ya rantsar da ministocinsa, sunayen ministoci 22 cikin 44 da aka rantsar basa shafin yanar gizo na gwamnatin tarayyar. A ranar 21 ga watan Augusta ne shugaban kasan ya rant
Ibrahim mai bada shawara ne na kiwon lafiya. Da yake girma ya rasa 'yar uwarsa don ciwon huhu. Yayinda yake saurayi, bai fahimci abin da ciwon huhu yake ba ko da lokacin da iyayensa suka yi ƙoƙarin su bayyana cutar a gare shi.
Jami'an tsaroa kasar saudiyya sun cafke wani mutum da ya sokawa 'yan wasan rawa guda uku wuka yayin da suke baje kolin nishadinsu. An bayyana cewa, 'yan rawar sun samu rauni a harin da ya auku a dandalin casu a ake gudanarwa a Riy
Musulunci ne addinin da yafi kowanne addini yaduwa a doron kasa, wannan ba sabon abu bane. Tun bayan saukar da Al-Qur'ani, shine ya kasance abinda ke taimako tare da nuna hanya ga al'ummar Musulmai...
Wani matashi dan shekara 28 Babatunde Damilare ya kashe wata mata dake harkar karuwanci a jahar Legas sakamakon takaddama data barke a tsakaninsu kan kudin ta da ya kekashe kasa ya ki biyanta
Fitaccen attajirin Duniya, Aliko Dangote ya bayyana cewa yawancin mutane basu iya taimaka ma talakawa saboda kyashi, amma basu san cewa yawan abin da kake bayarwa, yawan Albarkar da Allah zai maka ba.
Mayakan kungiyar ta’addanci na Boko Haram sun sako wani babban limamon cocin Living Faith dake garin Maiduguri mai suna Moses Oyeleke mai shekaru 58, tare da wata dalibar makaranta, Ndagiiya Ibrahim Umar.
Mudathir Ishaq
Samu kari