Mudathir Ishaq
18323 articles published since 08 Yun 2016
18323 articles published since 08 Yun 2016
A cikin makon nan ne dai wasu hotuna suka bayyana na fitacciyar jaruma wacce take cin lokacin ta a yanzu wato Rahama Sadau, inda ta bayyana ita da wannan mawakin da suka yi waka kwanakin baya da tayi sanadiyyar dakatar da ita a...
A ranar juma’a, 13 ga watan Disamba ne yayan jam’iyyar APC suka gudanar da wani gangamin siyasa a garin Bini na jahar Edo inda aka samu hatsaniya da yayi sanadiyyar jikkata kananan yara guda biyu.
Gwamnatin tarayya ta sanya shekarar 2023 a matsayin lokacin da za ta daina shigo da man fetir wanda aka tace daga kasashen waje gaba daya, domin tana sa ran zuwa lokacin matatun man fetirin Najeriya sun mike tsaye.
Wata sabua in ji yan caca, uwargidar shugaban kasa Aisha Muhammdu Buhari ta sake bara, inda ta koka kan rashin ingantaccen lokaci tare da mijinta, shugaba Buhari, balle kuma har su yi sirri tare da tattaunawa irin ta soyayya.
Haka abin yake, duk wanda yasa hubbasa kuma ya rike gaskiya, sai Allah Ya shiga lamarinsa, kuma Ya taimakeshi. Wannan shi ne labarin wani bafulatani a jahar Taraba, Adamu Garba, kamar yadda shafin Northeast Reporters na kafar Face
Wani mutum da ake zargin mahaukaci ne ya tarar da ajalinsa. Mutanen yankin ne suka banka mishi wuta inda ya kone kurmus. Mazauna yankin sun aikata hakan ne bayan da ya hallaka mutane tara a yankin. Mutane bakwai daga ciki kuwa...
Mummunan lamarin ya faru ne a tashar yankin Iju da ke karamar hukumar Ifako-Ijaiye da ke jihar Legas. Da yawa daga cikin mazauna yankin sun jajanta aukuwar lamarin...
Gwamnan jahar Kogi, Alhaji Yahaya Bello ya bayyana cewa shugaban kasa Muhammadu Buhari ba dan kama karya bane, cikakken dan siyasa ne wanda har a cikin gidansa, tsakanin iyalansa ma siyasa yake bugawa.
A wata tattaunawa da yayi da BBC, fitaccen jarumi kuma mawaki a masana'antar fina-finan Hausa ta Kannywood, Ado Gwanja yayi bayani dalla-dalla akan abubuwan da suka shafi rayuwarshi...
Mudathir Ishaq
Samu kari