Aminu Ibrahim
8433 articles published since 21 Agu 2017
8433 articles published since 21 Agu 2017
Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, ya shawarci bankin CBN, kada ya tsawaita wa'adin karbar tsaffin naira.
Wasu fitaccen yan Najeriya sun ce kasar bata bukatar zabe a 2023, amma abin da ake bukata shine gwamnatin wucin gadi don yi wa kundin tsarin mulki garambawul.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Ahmad Lawan ya ce suna kyautata zaton hukumar zabe mai zaman kanta INEC, zata yi zabe sahihi kuma mai nagarta a shekarar 2023
Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, ya ce a shirye ya ke ya yi aiki da Rabiu Kwankwaso na NNPP da Obi na LP
Oba Abdulrasheed Adewale Akanbi, Oluwa na Iwoland, ya ce babu wani mutum da zai shigo fadarsa ko gidansa har sai ya nuna katinsa na zabe wato PVC a kofar gida
Rahotanni da suke fitowa a yanzu sun bayyana cewa mai martaba sarkin Dutse, a Jihar Jigawa, Muhammadu Sanusi ya riga mu gidan gaskiya bayan fama da rashin lafia
Wani lamari mai daure kai ya faru a garin Onitsha da ke jihar Anambra inda aka gano gawar wata budurwa mai suna Chisom a dakinta dake Otel inda take zaman kanta
Jami'an tsaro sun kama wani tsohon mai laifi dauke da bindigu da layyu da guru a wurin taron yakin neman zaben jam'iyyar All Progressives Congress, APC, a Kwara
Farfesa Obiora Okonkwo, babban daraktan kwamitin yakin neman zaben Atiku/Okowa a Jihar Anambra yace Atiku zai saki Nnamdi Kanu idan ya zama shugaban kasa a 2023
Aminu Ibrahim
Samu kari