Aisha Musa
9376 articles published since 09 Agu 2016
9376 articles published since 09 Agu 2016
Ƙasar Amurka ta cafke babban mai taimakawa gwamnan Ogun, Dapo Abiodun, bisa zargin yin sama da faɗi da dala dubu $350,000 na tallafin marasa aikin yi a ƙasar.
Gwamnonin jam’iyyar APC sun bukaci gwamna Nasir El-Rufai na Kaduna da ya koma kan teburin tattaunawa da kungiyar kwadago ta Najeriya (NLC) don hana yajin aiki.
Wasu ‘Yan daba da aka yo haya sun tarwatsa zanga-zangar lumana da kungiyar kwadagon Najeriya (NLC) ke gudanarwa a jihar Kaduna a yau Talata 18 a watan Mayu.
Kungiyar Nigeria Equity Group (NEG) ta ce tunda Shugaban kasar Najeriya na yanzu, Muhammadu Buhari Musulmi ne, adalci shine a mika mulki ga dan kudu kirista.
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta bayyana cewa hare-haren da aka kai wa wasu ofisoshinta a kudu na iya shafar shirye-shiryen babban zaben 2023.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai tashi daga Abuja zuwa Paris, Faransa, ziyarar aiki na kwanaki hudu hudu domin halartar taron Kasashen Afirka a ranar Lahadi.
Mutum 11 daga cikin wadanda yan bindiga suka sace a wani masallacin Jibiya da ke jihar Katsina cikin watan Ramadana sun sami yancinsu, saura mutum daya a tsare.
Shugaban kasa Buhari ya bukaci Sarkin Musulmi, Alhaji Sa’ad Abubakar III da sauran shugabannin addinai a kasar nan da su hada kai waje guda don ci gaban kasar.
Tsohuwar jarumar Kannywood wacce aka fi sani da Ummi Zee Zee, ta tabbatar da rade-radin cewa ta yi soyayya da Shugaban kasa a mulkin Soja, Ibrahim Babangida.
Aisha Musa
Samu kari