- All (1087)
- Labarai (941)
- Siyasa (121)
- Labaran duniya (10)
- Wasanni (7)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
- Politics (1)
AbdulRahman Rashida
Kamfanin man feturin Najeriya watau NNPC ya bayyana cewa yana da isasshen man feturin da zai isa Najeriya daga yanzu har zuwa bayan zaben shugaban kasa gwamnoni
Wata kungiyar malamai yan kabilar Yoruba sun hadu a brinn tarayya ABuja don shirya taron addu'a na musamman don dan takarar jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu.
Shugaban uwar jam'iyyar All Progressives Congress (APC), Sanata Abdullahi Adamu, ya sanar da matsayar jam'iyyar game da lamarin sauya fasalin tsabar kudin Naira
Sanata Abdullahi Adamu, shugaban jam'iyyar APC na kasa ya shiga ganawar kus-kus da kungiyar gwamnonin jam'iyya karkashin jagorancin gwamna Akh Atiku Bagudu.
Wasu yan Najeriya a birnin tarayya Abuja sun bayyana cewa kwanaki biyu bayan umurnin shugaba Muhammadu Buhari, har yanzu ko N200 bankuna basu baiwa kwastoma.
Ƙungiyar dattawan Arewa ta nesanta kanta da marawa takarar Atiku Abubakar na jam'iyyar PDP baya. Ƙungiyar tace bata da wani ɗan takara a babban zaɓen 2023.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya yaba da kulawar da Tinubu ya nuna wa jihar Borno lokacin rikicin Boko Haram. Yayi masa wani alƙawari babba
Ɗaliban makarantar kwalejin gwamnatin tarayya ta FGC Yauri dake a hannun ƴan bindiga na cikin tashin hankali. Ƴan bindigan sun aurar da su ba a son ran su ba
Wasu gwamnatocin jiha goma sun koma kotun kolin Najeriya kan lamarin sauya fasalin Nairan da yaki ci, yaki cinyewa har yanzu al'ummar Najeriya na cikin wahala.
AbdulRahman Rashida
Samu kari