- All (1087)
- Labarai (941)
- Siyasa (121)
- Labaran duniya (10)
- Wasanni (7)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
- Politics (1)
AbdulRahman Rashida
Majalisar ɗinkin duniya ta bayyana shakkun da take da su kan yiwuwar a gudanar da zaɓuka a Najeriya. Ofishin majalisar na Najeriya shine ya bayyana shakkun UN
Jam'iyyar APC a jihar Adamawa ta dakatar da ƴar takarar gwamnan jihar Adamawa a ƙarƙashin inuwar jam'iyyar. APC ta dakatar da Aisha Binani, daga jam'iyyar.
Babban bankin Najeriya mai hakkin buga kudi da lura da kudin Najeriya ya karyata sanar da dukkan bankunan Najeriya cewa yanzu zasu iya karbar tsaffin kudade.
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar NNPP, yace yanzu shugaba Buhari ya mayar da dukkanin masu yin takara talakawa, dalilin sauya fasalin kuɗi da Buhari yayi
Gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya bayyana ainihin dalilin da ya sanya aka sauya fasalin takardun kuɗi a Najeriya. El-Rufai yace tuggu ne aka haɗawa Tinubu
Sabon rikici ya kunno kai a jihar Legas, kudu maso yammacin Najeriya da safiyar yau Juma'a inda wasu fusatattun matasa suka fara tare tituna tare da kona tayoyi
Hakeen Femi Gbajabiamila, kakakin majalisar wakilan tarayya ya bayyana cewa abinda shugaba Muhammadu Buhari yayi bai kamata ba saboda karan-tsaye ne ga doka.
Wani fasto yace ga garin ku nan bayan ya shafe kwana arba'in yana azumi. Faston yayi ƙoƙarin kwaikwayon azumin da aka ce Yesu Almasihu yayi ne a cikin bible
Akwai wasu abubuwa guda hudu da idan ba'a magancesu ba da wuri ba zaben 2023 zai fuskanci babban kalubale idan ma aka samu nasarar gudanar da zaben gaba daya.
AbdulRahman Rashida
Samu kari