- All (1039)
- Labarai (897)
- Siyasa (121)
- Labaran duniya (9)
- Wasanni (5)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
AbdulRahman Rashida
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar NNPP, yace yanzu shugaba Buhari ya mayar da dukkanin masu yin takara talakawa, dalilin sauya fasalin kuɗi da Buhari yayi
Gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya bayyana ainihin dalilin da ya sanya aka sauya fasalin takardun kuɗi a Najeriya. El-Rufai yace tuggu ne aka haɗawa Tinubu
Sabon rikici ya kunno kai a jihar Legas, kudu maso yammacin Najeriya da safiyar yau Juma'a inda wasu fusatattun matasa suka fara tare tituna tare da kona tayoyi
Hakeen Femi Gbajabiamila, kakakin majalisar wakilan tarayya ya bayyana cewa abinda shugaba Muhammadu Buhari yayi bai kamata ba saboda karan-tsaye ne ga doka.
Wani fasto yace ga garin ku nan bayan ya shafe kwana arba'in yana azumi. Faston yayi ƙoƙarin kwaikwayon azumin da aka ce Yesu Almasihu yayi ne a cikin bible
Akwai wasu abubuwa guda hudu da idan ba'a magancesu ba da wuri ba zaben 2023 zai fuskanci babban kalubale idan ma aka samu nasarar gudanar da zaben gaba daya.
Uwargidan shugaba Buhari, Aisha Buhari, ta nuna goyon bayan ta kan ɗan takarar shugaban ƙasa na APC, bisa matakan da ya shawarci CBN ya ɗauka akan sabbin kuɗi
Zauren Malaman adidnin Musulunci a jihar Kano sun sake shigar da karar wasu matasa a jihar bisa zargin yunkurin bata tarbiyya yara da matasa a jihar ta Dabo.
An sake gurfanar da Murja Ibrahim Kunya gaban ALkalin kotun shari'a bayan zaman gidan yarin da aka jefata kafin sake zaman kotu. Alkalin yau ya ce a cigabaeta.
AbdulRahman Rashida
Samu kari