- All (1065)
- Labarai (920)
- Siyasa (122)
- Labaran duniya (9)
- Wasanni (7)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
AbdulRahman Rashida
Kungiyar yan ta'adda ISWAP a ranar Laraba sun gudanar da jana'izar mambobinta 26 da suka mutu a karamar hukumar Gamboru Ngala ta jihar Borno, Arewa maso gabas.
Daga karshe, za'a yi Sarauniya Elizabeth II ranar Litinin 19 ga watan Satumba, 2022 a kasar Ingila. Kamfanin yada labaran kasar Birtaniya, BBC, ya ruwaito cewa.
Shugaba Muhammadu Buhari zai gabatar da kasafin kudin 2023 gaban majalisar dokokin tarayya a makon farko na watan Oktoba, Kakakin majalisar wakilan Najeriya.
Daya daga masu magana da yawun kwamitin yakin zaben kujerar shugaban Najeriya na jam'iyyar PPeoples Democratic party (PDP), Alaba Yusuf, yace Atiku Abubakar
Dan majalisar dattawan Najeriya mai wakiltan mazabar Kano ta kudu, Sanata Kabiry Gaya, ya yi rashin daya daga cikin 'yayansa kuma an yi jana'izarsa ranar Laraba
Hukumar tsaron farin kaya DSS ta tuhumci mai gidan jaridar Desert Herald, Tukur Mamu, da laifin daukan nauyin yan ta'adda a Najeriya. Hukumar ta tsaron tace Tuk
Hukumomi a kasar Saudiyya sun damke wani mutumi da yayi ikirarin ya yi tattaki zuwa Makkah don yin aikin Umrah a madadin marigayiya Sarauniya Elizabeth II.
Babbar kotun tarayya dake zaman a birnin tarayya Abuja ta baiwa hukumar tsaron farin kaya DSS ta izinin cigaba da tsare Tukur Mamu, na tsawon watanni biyu.
Hukumar yan sanda a jihar Kano ta damke wani matashi da bindiga a unguwar Gadon Kaya dake cikin birnin jihar Kano. Matashin mai shekaru 25 da haihuwa, Nasir Kab
AbdulRahman Rashida
Samu kari