- All (1065)
- Labarai (920)
- Siyasa (122)
- Labaran duniya (9)
- Wasanni (7)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
AbdulRahman Rashida
Shugaba Muhammadu Buhari ya tafi birnin New York kasar Amurka Yau Lahadi, 18 ga watan Satumba, don halartan taron gangamin majalisar dinkin duniya (UNGA77).
Wani gini bene mai hawa hudu a titin Imam Street Uyo, babbar birnin jihar Akwa Ibo ya rufta da mutanen da ba'a san adadinsu ba har yanzu. An tattaro cewa..
Kalamai da dama sun biyo bayan labarin cewa gwamnatin Birtaniya na neman iyalan wasu yan Najeriya da suka mutu a kasar suka bar makudan dukiya babu magada.
Gwamnatin kasar Birtaniya ta saki bayanai kan mutane 6,743 da suka mutu suka bar dukiya babu magaji. Da cikin sunayen akwai na yan Najeriya 56 wadanda suka
Hankulan jama'a sun tashi a unguwar Arilesola dake Abule Egba, jihar Legas ranar Laraba bayan damke wani mabaraci da guru da layu da kuma kudi N500,000....
Shugaba Muhammadu Buhari zai tafi birnin New York kasar Amurka ranar Lahadi, 18 ga watan Satumba, don halartan taron gangamin majalisar dinkin duniya (UNGA77
Wata babbar kotun tarayya dake Gusau, jihar Zamfara, ta soke zaben Dauda Lawal a matsayin dan takaran gwamnan jihar na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP).
Wani matashi ya fasa auren budurwarsa bayan sabanin da suka samu kan lamarin sabuwar wayar zamani iPhone 13 Pro Max. Yayinda ake shirye-shiryen aure bayan.
Kotun Ma'aikata Ta Kasa ta dage zaman karar da gwamnatin tarayya ta shigar kan kungiyar Malaman Jami'an Najeriya (ASUU) zuwa ranar Litinin 19 ga Satumba, 2022.
AbdulRahman Rashida
Samu kari