- All (1039)
- Labarai (897)
- Siyasa (121)
- Labaran duniya (9)
- Wasanni (5)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
AbdulRahman Rashida
Wata babbar kotun tarayya dake Gusau, jihar Zamfara, ta soke zaben Dauda Lawal a matsayin dan takaran gwamnan jihar na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP).
Wani matashi ya fasa auren budurwarsa bayan sabanin da suka samu kan lamarin sabuwar wayar zamani iPhone 13 Pro Max. Yayinda ake shirye-shiryen aure bayan.
Gwamnatin kasar Rasha ta caccaki gwamnatin Birtaniya kan rashin gayyatar jami'anta jana'izar marigayiwa Sarauniya Elizabeth II, tace wani rashin kyautatawa ne.
Yayinda zaben 2023 ke gabatowa, jam'iyyar All Progressives Congress APC ta samu gagarumin karuwa a jihar Sokoto. Akalla yan jam'iyyar Peoples Democratic PDP.
Jam'iyyar Adawa ta Peoples Democratic Party (PDP), ta nada Gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal matsyain Dirakta Janar na yakin neman zaben Atiku Abubaka
Majalisar yakin neman zaben jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta yi watsi da zaben yanar gizo dake nuna cewa Peter Obi na jam'iyyar Labour Party LP.
Mai martaba sarkin Kano, Alhaji Aminu Bayero, ya naɗa malamin addinin Musuluncin nan, Assheikh Aminu Ibrahim Daurawa, a matsayin limamin masallacinSkyline.
Shugaba Muhammadu Buhari a ranar Alhamis ya sanar da kyautar N200 million ga yan wasan gudun Najeriya da suka yi nasara a gasar gudun duniya a kasar Amurka.
Kungiyar yan ta'adda ISWAP a ranar Laraba sun gudanar da jana'izar mambobinta 26 da suka mutu a karamar hukumar Gamboru Ngala ta jihar Borno, Arewa maso gabas.
AbdulRahman Rashida
Samu kari