- All (1065)
- Labarai (920)
- Siyasa (122)
- Labaran duniya (9)
- Wasanni (7)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
AbdulRahman Rashida
Majalisar dattawan tarayya ta amince da nadin Justice Olukayode Ariwoola matsayin sabon Alkalin Alkalan Najeriya (CJN). Tabbatar da Justice Olukayode Ariwoola
Majalisar dattawan Najeriya ta kaddamar da tantance mukaddashin Alkalin Alkalan Najeriya, Olukayode Ariwoola, yau Laraba a zauren Majalisar dake birnin tarayya.
Jiga-jigan jam’iyyar adawa ta Peoples Democratic Party (PDP) masu goyon bayan gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike, sun yi hannun riga da yakin neman zaben Atiku
Tsohon Kakakin majalisar wakilan tarayya, Yakubu Dogara, ya bayyana cewa tikitin Musulmi da Musulmi da jam'iyyar All Progressives Congress, APC, tayi zai kare.
Jama'a sun bayyana mabanbantan ra'ayi bayan hadimin shugaba Muhammadu Buhar, Bashir Ahmad, ya bayyana yiwuwar dawowar Gwamna Nasir El-Rufa'i matsayin Ministan
Ministan Kwadago Da Daukar Aiki, Chris Ngige, ya bayyana cewa gwamnatin tarayya na shawarar karin albashi ga dukkan ma'aikata a Najeriya saboda wahalar rayuwa.
Babbar kotun tarayya dake Jalingo, jihar Taraba, ta tabbatar da Agbu Kefas a matsayin dan takaran gwamnan jihar Taraba na jam'iyyar adawa (PDP) a zaben 2023.
Wata babbar kotun tarayya dake zamanta a Jalingo, jihar Taraba ta soke zaben Emmanuel Bwacha a matsayin dan takaran gwamnan jihar na jam'iyyar adawa a jiharAPC.
Jami'an hukumar hana fasa kwabrin kwayoyi NDLEA, a ranar Asabar, 17 ga Satumba sun damke fasinjoji biyu da bindigogin PAP guda 18 da harsasai 1,300 a jihar Kogi
AbdulRahman Rashida
Samu kari