- All (1087)
- Labarai (941)
- Siyasa (121)
- Labaran duniya (10)
- Wasanni (7)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
- Politics (1)
AbdulRahman Rashida
Shahrarren dan kasuwa, bakin fatan da yafi kudi a duniya, Alhaji Aliko Dangote, ya yi kira ga gwamnatin tarayya ta fara hukunta masu shigo da tufafi daga waje.
Yayinda ake shirin gudanar da kidayar yan Najeriya a shekarar 2023 bayan kammala zaben shugaban kasa da gwamnoni, hukumar ta bayyana irin shirin da take yi.
Hedkwatar tsaron Najeriya ta sanar da irin nasarorin da ta samu a arewacin Najeriya cikin makonni biyu da suka gabata a atisaye daban-daban da ake gudanarwa.
Asusun kula da kananan yara na majalisar dinkin duniya watau UNICEF ya bayyana rahoton binciken da aka gudanar kan malaman jihohin Borno, Adamawa da Yobe..
Dan takaran shugaban kasan PDP, Atiku Abubakar; mataimakinsa, Ifeanyi Okowa shugaban uwar jam'iyyar PDP, Iyorchia Ayu, da sauran jiga jiga jam'iyyar sun dira K.
Jirgin yakin neman shugaban kasan jam'iyyar All Progressives COngress APC Tinubu ya dira cibiyar daular Usmaniyya, watau jihar Sakkwaton Shehu a yau Alhamis.
Daya daga cikin gwamnonin da suka shigar da gwamnatin tarayya kotun koli, Malam Nasir El-Rufa'i, ya yi kira ga yan kasuwar jihar su daina kai tsaffin kudi banki
Hukumar EFCC ta samu nasara daga karshe wajen damke Sanata Peter Nwaboshi wanda ya gudu bayan yanke masa hukuncin da kotu ta yanke masa na daurin gidan yari.
Dan takarar kujerar shugaban kasan Najeriya na jam'iyyar APC ya saki wani sabon sako dake nuna ba ya tare da shugaba Muhammadu buhari bisa lamarin sauya Naira.
AbdulRahman Rashida
Samu kari