Abdul Rahman Rashid
4128 articles published since 17 May 2019
4128 articles published since 17 May 2019
Ana cikin bikin rantsar da sabon gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum, aka fitar da shi daga farfajiyar taron saboda rashin lafiya da yake fama da shi.
Shugabannin kungiyar addini ta Jama'atu Izalatul bidi'a wa iqamatus Sunnah (JIBWIS) wacce akafi sani da kungiyar Izalah sun samu daman halartan taron majalisar Musulunci ta duniya da aka saba gudanarwa a kasar Saudiyya.
Dan takarar kujera gwamnan jihar Zamfara karkashin jam'iyyar AAll Progressive Congress APC kuma wanda ya lashe zaben, Mukhtar Shehu, ya yi magana karo na farko bayan kwace kujerarsa da kotun koli tayi ranan Juma'a, 24 ga watan May
Ana sa ran shugaba Muhammadu Buhari zai kai ziyara jihar Gombe yau Litinin, 27 ga watan Mayu domin kaddamar da wasu ayyuka da gwamnan jihar, Ibrahim Hassan Dankwambo, ya yi a jihar yayinda wa'adinsa ya kusa karewa.
Hukumar yan sandan jihar Adamawa ta bayyana cewa Ungulun da ta tsare a garin Mahia dake jihar Adamawa ta ci naman N30,000 cikin kwanaki shida a ofishin hukumar.
Kotun kolin Najeriya ta yanke hukuncin cewa jam'iyyar All Progressives Congress APC ba tada hakkin takara a zaben gwamnan jihar kuma saboda haka, an yi fatali da dukkan kuri'un da ta samu. Kotun kolin Najeriya ta yanke hukuncin
Gwamnan jihar Ekiti, Kayode Fayemi, a ranar Laraba ya zama sabon shugaban majalisar gwamnonin Najeriya inda ya lallasa gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i a zaben da aka gudanar a sakatariyar majalisar dake Abuja.
Dawowarsa daga kasar Saudiyya ke da wuya, Shugaba ya jagoranci taron majalisar zantarwa na karshe a wa'adinsa na farko matsayin shugaban kasan Najeriya a ranar Laraba, 21 ga watan Mayu, 2019.
Jami'an rundunar atisayen Operation Puff Adder na hukumar yan sanda sun damke wasu ya taki zama 15 a karamar hukumar Isa dake jihar Sokoto, arewa maso yammacin Najeriya.
Abdul Rahman Rashid
Samu kari