Kungiyar ECOWAS ta sake tabbatar da ƙaddamar da kuɗin ECO a shekarar 2027, tare da jaddada haɗin kan tattalin arziki da tsaro a yankin Yammacin Afirka.
Kungiyar ECOWAS ta sake tabbatar da ƙaddamar da kuɗin ECO a shekarar 2027, tare da jaddada haɗin kan tattalin arziki da tsaro a yankin Yammacin Afirka.
Lionel Messi ya yi magana bayan Argentina ta sha kashi a hannun Spain a wasan ƙarshe na Kofin Duniya na 2026, yana bayyana raɗadin rashin nasarar.
Kylian Mbappe ya tabbatar da cewa zamansa ya zo ƙarshe a kungiyar ƙwallon ƙafa ta ƙasar Faransa watau PSG bayan shafe tsawon sheƙaru a Faris, ya saki bidiyo.
Hukumar EFCC ta bukaci shugabanni a Najeriya su yi koyi da marigayi tsohon shugaban kasa, Umaru Musa Yar'adua kan kyawawan halayensa lokacin da ya ke mulki.
Wasu daga zaratan mata musulmi da su ka shahara a duniyar wasanni sun hada da Asisat Lamina Oshaola 'yar Najeriya, da Khadija Shaw, sai Nouhailla Benzina, daHanane.
Kungiyar Real Madrid ta samu nasarar doke Cadiz da ci 3-0 wanda ya ba ta nasarar lashe kofin La Liga bayan ita ma Barcalona ta sha kashi a hannun Girona.
Hukumar kula da kwallon kafa ta Najeriya (NFF) ta nada Finidi George a matsayin sabon kocin tawagar Najeriya ta Super Eagles. Akwai babban aiki a gaban sabon kocin.
Ɗan wasan Super Eagles a Najeriya, Ademola Lookman ya zura kwallo mai muhimmanci a kungiyar ƙwallon ƙafa ta Atlanta wanda ta tsallaka zuwa wasan ƙarshe.
Real Madrid dai na da maki a teburin gasar kuma za ta iya dorawa kan nasararta a gasar La Liga, yayin da Barcelona ta samu cikas bayan shan kaye a wasanta da PSG.
Kano Pillars wadda aka fi sani da “Sai Masu Gida,” ta kwashi kashinta a hannun tawagar Benin (2-1), Shooting Stars (1-2) da Enyimba (5-0) a gasar Firimiyar Najeriya.
Hukumar kwallon kafa ta Najeriya NFF ta nada Manu Garba, a matsayin kocin kungiyar kwallon kafar Nijeriya ta 'yan kasa da shekaru 17 (Golden Eaglets).
Wasanni
Samu kari