A labarin nan, za a ji wani kamfanin kamun kafa a Amurka mai suna Von Batten-Montague-York, L.C. y samu kwangilar inganta sunan Atiku Abubakar gabanin zaben 2027.
A labarin nan, za a ji wani kamfanin kamun kafa a Amurka mai suna Von Batten-Montague-York, L.C. y samu kwangilar inganta sunan Atiku Abubakar gabanin zaben 2027.
Tsohon dan wasan Super Eagles, Henry Nwosu, ya rasu a Lagos, yana da shekaru 62, Segun Odegbami ya ce, Nwosu ya taka rawar gani wajen lashe AFCON na 1980.
Yan wasan tawagar Super Eagles guda biyu zasu kafa tarihin da ba a taɓa ba idan Najeriya ta samu nasarar jijjiga kofin AFCON ranar Lahadi, 11ga watan Fabrairu.
Wani ‘dan Najeriya ya ce zai fi kyautuwa mutum ya guji kallon wasan Najeriya da Ivory Coast idan har ya san yana da hawan jini. Ya ce zai fi kyau a bi sakamakon.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, da gwamnoni 22 za su je kallon wasan ƙarahe a gasar AFCON 2023 waɓda tawagar ƴan wasan Najeriya za ta kara da Ivory Coast.
A yayin karo tsakanin Najeriya da Afrika ta Kudu a wasan kusa da karshe na gasar cin kofin Afrika, AFCON, akalla ‘yan Najeriya biyar ne suka mutu saboda zullumi.
Ahmed Musa ya jagoranci tawagar Super Eagles wurin yin addu'a na musamman ga wadanda suka rasa ransu yayin kallon wasanta da Afirka ta Kudu a ranar Laraba.
Tsohon hadimin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Bashir Ahmad, ya tuna haduwarsa da wani dan Obidient a yayin wasan Najeriya da Afrika ta Kudu.
Wani ɗan kasuwa ya rasa rayuwarsa a lokacin da alƙalin wasa ya kashe kwallon da Osimhen ya zura a wasan Super Eagles da South Africa a gasar cin kofin AFCON.
Magoya bayan Afirka ta Kudu sun gargadi golan Najeriya, Stanley Nwabali kan komawa kasar don ci gaba da buga wasa a kungiyar kwallon kafa ta Chippa United.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa za ta ba tawagar 'yan wasan Najeriya ta Super Eagles gagarumar kyauta kan nasarar da suka samu ta zuwa wasan karshe a AFCON 2023.
Wasanni
Samu kari