Siyasar Amurka
Kungiyar Southern and Middle Belt Leaders Forum (SMBLF) ta nuna za ta tsoma bakinta a game da zaben shugaban kasa da za ayi a 2023 domin ceto mutanenta a kasa.
Za a ji Buba Marwa na neman tona asirin ‘Yan siyasa, ya cafke wasu da kwayoyi. Marwa yace su na fama da wasu matsaloli duk da irin kokarin da yake yi a NDLEA.
Za a ji yadda haushi ya kashe Sanata mai-ci a Edo a sakamakon shan kashi a zaben ‘dan takara. Mathew Iduoriyekemwen ne ya doke Mathew Urhoghide a jam’iyyar PDP.
Kotu ta jagwalgwalawa kusoshin jam’iyyar PDP lissafi a Kano, ta tabbatar da Shehu Sagagi bayan Shugabannin PDP na Kano sun kai kara a gaban Alkali a Abuja.
Chris Ngige ya bayyana cewa bai yi tunanin tsadar fam zai kai N100m ba. Yanzu Ngige ya na sa rai magoya bayan da yake da shi a Najeriya za su yi masu karo-karo.
Duk da Buhari ya sa baki, har yanzu ana fama da rikicin cikin gida a Jam’iyyar APC. Rigingimun da ake fama da su a Kano, Zamfara, Kwara da wasu jihohi na nan.
Kungiyar Kiristoci ta Najeriya ta bayyana bukatar a mika wa Kirisra kasar nan a zaben 2023 mai zuwa. Kungiyar ta ce ya kamata yanzu Kirista ya hau tunda Musulmi
Wani mutumi a kasar Amurka ya samu yanci bayan shekaru 37 a kurkuku yayinda aka gano karyar laifin kisan kai akayi masa a shekarar 1984 a birnin Philadelphia.
Babatunde Fashola, Ministan Ayyuka da Gidaje na Najeriya ya ce gwamnatin Muhammadu Buhari ta fi gwamnatin Amurka samar da ayyukan more rayuwa ga al'umma a kasar
Siyasar Amurka
Samu kari