Siyasar Najeriya
Alamu sun nuna sauyin-shekar Gwamna Umahi ta sa Dave Matawalle ya fara hangen koma wa APC. Manyan APC suna neman yin wuf da Gwamnan Zamfara daga Jam’iyyar PDP.
Wata kungiyar arewa ta Progressives Movement for Democracy (PDM), ta kafa wani kwamiti domin ya tsamo mata sahihin dan takara da zai maye gurbin Buhari a 2023.
Wasu gwamnonin Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) na barazanar sauya sheka zuwa jam'iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki gabannin zaben 2023.
Yan Najeriya sun yi martani yayinda Kingsley Fanwo, ya bayyana cewa mutane da dama sun bukaci gwamnan Kogi, Yahaya Bello, da ya fito takarar shugaban kasa.
Jam'iyyar All Progressives Congress, APC, mai mulki a Najeriya, a ranar Juma'a 27 ga watan Nuwamba ta cacaki jam'iyyar PDP kan gazawarta a matsayin jam'iyyar ha
Gwamnan Jihar Imo Hope Uzodinma ya yi kira ga 'yan siyasa da ke jam'iyyar adawa su shigo jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ko kuma 'yunwa' ta kashe su.
Alhaji Lai Mohammed, wanda ya bayyana dawowa da gunkin a matsayin somin taɓi, ya ce baya ga ɗimbin moriyar da za'a samu, waɗannan kayayyakin tarihi na nuni da
An shigar da karar Shugabannin jam’iyyar PDP a jihar Ebonyi a kotu. Alkali ya yi na’am da rokon da Lauyan dake karar majalisar NWC ya shigar, ya daga shari'ar.
A jiya APC ta ce Jam’iyyar PDP ta tsiyace ne, shiyasa sa ake barinta ana sauya-sheka. APC ta ce PDP ta gaza rike gurbin babbar Jam’iyyar hamayya a Najeriya.
Siyasar Najeriya
Samu kari