Siyasar Najeriya
Dan majalisar da ke wakiltar Ondo ta gabas da yamma a majalisar wakilai, Hon Peter Makinde ya sauya sheka daga jam'iyyarsa ta ADC zuwa jam'iyyar APC mai mulki.
Gabanin babban zaben 2023, jam'iyyar Peoples Redemption Party (PRP) ta fara kamfen don janyo hankalin masu zuwa da tsaki su kafa kwakwarar jam'iyya da za ta iya
Jam'iyyar PDP a Najeriya ta kaeya jita-jitan zawarcin tsohon dan takarar ta na 2019 a matsayin mai tsayawa takara a shekarar 2023. Sun ce basu tsayar da kowa ba
Tsohon gwamnan jihar Ogun, Otunba Gbenga Daniel ya koma jam'iyyar All Progressive Congress, APC mai mulki, Vanguard ta ruwaito. Gbenga jigo ne a babban jam'iyya
Sanata Iyiola Omisore, tsohon mataimakin gwamnan jihar Osun, daga karshe ya koma jam'iyyar All Progressives Congress (APC). Jaridar The Punch ta ruwaito cewa O
Sabon jakadar da Buhari ya nada a Jordan ya bayyana cewa shugaba Buhari na kan aiki tukuru don ganin cewa ya magance matsalolin 'yan Najeriya a dukkan bangare.
Tsogon shugaban kasar Najeriya ya ja hakalin 'yan siyasa da suk daina daukar siyasa da wata gaba. Yace nai kamata suke daukar zabe a matsayin juyin mulki ba.
Wani jigon siyasa a jihar Kano ya bayyana cewa Donald Trump bai bi hanyar da ta dace bane domin ya ci zaben 2020 a kasar Amurka. Da ya bi shawarin Ganduje da ci
Rigingimun cikin gida sun barke wajen tantance rajistar ‘Ya ‘yan Jam’iyyar APC a Jihohi. Akwai wuraren da mummunan rikici ya kaure a dalilin wannan rajista.
Siyasar Najeriya
Samu kari