Siyasar Najeriya
Tsohon Ministan Labarai, Farfesa Jerry Gana da magoya bayansa a jiya Laraba, 7 ga watan Afrilu, sun sauya sheka zuwa babbar Jam’iyyar adawar kasar wato PDP.
Kungiyar dattawan arewa ta hannun shugabanta, Ango Abdullahi ta bayyana cewa arewa ba za ta yi amfani da kabila da addini ba wajen zaben shugabanni a 2023.
Majiyoyi daga jam'iyyar APC mai mulki sun nuna cewa tsohon gwamnan Lagas, Bola Tinubu na da goyon bayan gwamnonin arewa 3 gabannin zaben shugaban kasa na 2023.
Gwamnan jihar Kano ya karbi bakuncin Bola Ahmed Tinubu a yau Lahadi a jihar Kano. Gwamna Ganduje ya kuma raka Tinubu zuwa fadar Sarkin Kano don nuna mubaya'a.
Shugaban kasar Najeriya Muhammadu Buhari ya bukaci shugabanni da su zama jagorori na gari kuma bin koyi ga al'umma. Ya kuma jaddada asalin burin gwamnatinsa.
Mai Mala Buni, ya ce komawar tsohon babban Hafsan sojan kasar, Azubuike Ihejirika jam'iyyarsu zai kara sanya a ci gaba da damawa da yankin kudu maso gabas.
Kayode Fayemi, gwamnan jihar Ekiti, ya ce yn sha fama da harin ‘yan sanda, duk da matsayin sa na gwamna. A cewarsa ba komai gwamna ke da iko akai ba a kasar nan
Tsohon gwamnan jihar Abia, Sanata Orji Uzor Kalu, ya bayyana cewa ba ya jin kunyar zaman watanni shida da yayi a kurkuku domin cewa hakan na cikin kaddarar sa.
Uban riko na jam'iyyar APC ya bayyana cewa, jam'iyyar ta shirya tsaf don rike ragamar mulki har nan da shekaru 32 masu zuwa. Suna shirin tabbatar da manufar.
Siyasar Najeriya
Samu kari