Siyasar Najeriya
Kungiyoyi sun shigar da kara gaban wata kotun tarayya da ke Abuja inda suka nemi a hana Atiku Abubakar takarar neman shugabancin Najeriya cewa ba dan kasa bane.
Ministan Sharia a Najeriya, Abubakar Malami ya bayyana dalilin da yasa ya bai wa shugaban kasa shawari kan ya nada Abdurrasheed Bawa a matsayin shugaban EFCC.
Wata sabuwa: Wani kansila a jihar Kano ya dauki hadimai 18 aiki domin taimaka masa a gudanar da aikinsa na Kansilan unguwa. Yace ya kamata su fi haka yawa ma.
Sanata Ali Ndume ya bayyana dalilansa da yake ganin jam'iyyar APC bai kamata ta tsayar da dan takarar shugaban kasa daga yankin arewacin Najeriya a zaben 2023 b
A ci gaba da allurar rigakafin Korona a Najeriya, an yiwa wasu makusantan Buhari allurar a yau Litinin. Ciki har da Garba Shehu da Farfesa Ibrahim Gambari.
Salihu Tanko Yakasai ya yi magana dangane korar da gwamnatin jihar ta yi masa biyo bayan caccakar shugaban Buhari da yayi game da sace dalibai a kasar nan.
Wasu 'yan najeriya dake zams a ƙasar Ghana sun fuskanci hukuncin shari'a bayan aikata Laifin sace Wasu mata da kuma kashe su har lahira, to ko meyayi zafi haka
Zainab Marwa-Abubakar ta karawa mata gwarin gwiwa da cewa, ya kamata su hada kai domin fidda gwana daga cikinsu da zata gaji ragamar mulkin shugaba Buhari.
Gwamnan jihar Gombe ya nada dan mariya Abdu Buba Maisheru a matsayin kwamishina a jihar ta Gombe. Kwamanni kadan da suka gabata Buba Maisheru ya mutu bayan
Siyasar Najeriya
Samu kari