Siyasar Najeriya
Jam’iyyar PDP ta dakatar da tsohon dan takararta na gwamna a jihar Neja, Alhaji Umar Nasko saboda zargin cin amana da yin ayyukan da suka saba wa jam'iyyar.
Kakakin kungiyar dattawan Arewa ya caccaki yadda APC ke tafiyar da mulkin ta, yana mai cewa, zuwa shekarar 2023, lokacin Najeriya ta gama rugujewa a hannun APC.
Waziri Tambuwal, Shugaban kungiyar gwamnonin jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ya yi zargin cewa gwamnonin da suka koma jam'iyyar All Progressive Congres
Gwamna Ben Ayade na jihar Cross River, ya bayyyana cewa kyawawan halayen shugaba ƙasa, Muhammadu Buhari, da kirkinsa ne suka janyo hankalinsa zuwa jam'iyyar APC
Matashi daga jihar Kano ya ce sam ba za a yi ba shi ba, domin ya daura damara domin tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2023. Ya gana da makusantan Ganduje.
Wata tsohuwar ministar mata ta ce ya kamata a yanzu kam a ba mata dama domin a ga kamun ludayinsu. Ta ce mata za su iya wakiltar kasar nan yadda ya kamata.
Shugaban jam'iyyar ADC ta ƙasa, ya bayyana cewa, nan gaba kadan manyan yan siyasa masu aikata cin hanci, zasu sauya sheka zuwa jam'iyya mai mulki wato APC.
Tsohon jakadan Najeriya a Malesiya a lokacin gwamnatin Olusegun Obasanjo, Yerima Abdullahi ya bukaci mutane da daina kokarin juya tunanin Shugaban kasa Buhari.
Sanata Abubakar Sadiq Yar’adua ya bayyana matsayarsa a kan neman takarar kujerar gwamnan jihar Katsina a zaben 2023, ya ce a yanzu yana kan neman shawarwari ne.
Siyasar Najeriya
Samu kari