Siyasar Najeriya
Gwamnonin da aka zaɓa karkashin inuwar jam'iyyar PDP, sun kaɗa kuri'ar amincewa yankin arewa ya fitar da shugaban jam'iyyar hamayya PDP na gaba a taron su.
Gwamnan jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, yace jihar Kano ta kimtsa wa zuwan babban taron jam'iyyar APC na jihohi dake tafe a ranar 16 ga watan Oktoba.
Gwamnan jihar Kwara ya rusa wani katafaren ginin da aka yi aka sanya wa sunan mahaifin tsohon shugaban majalisar dattijai a Najeriya Abubakar Bukola Saraki.
Wata babbar kotun tarayya dake zamanta a Jalingo, babban birnin jihar Taraba, ta yanke hukuncin tsige ɗaya daga cikin yan majalisun tarayya dake wakiltar jihar.
Abuja - Ɗan majalisar tarayya daga jihar Benuwai, ya bayyana sauya shekarsa daga Labour Party, zuwa jam'iyyar APC mai mulki a zaman majalisa na yau Talata.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a Ogun ta bayyana rashin gwamna Dapo Abiodun, mataimakin sa da kakakin majalisar a jihar a matsayin rashin hankali.
Gwamnonin jam’iyyar PDP sun sanar da cewa an shirya wani muhimmin taro a ranar Laraba, 29 ga Satumba, a Abuja don tattaunawa kan batutuwa da dama na gaggawa.
Alhaji Aliyu Lawal Saulawa, jagoran kungiyar Bola Ahmed Tinubu (BAT) na kasa a ranar Litinin, 27 ga watan Satumba ya sanar da yin murabus daga mukamin nasa.
Gwamnan jihar Ekiti, Kayode Fayemi, ya yi tsokaci kan fastocin sa da ake yaɗawa na takarar shugaban ƙasa, karkashin jam'iyyar APC babban zaɓe mai zuwa 2023.
Siyasar Najeriya
Samu kari