Siyasar Najeriya
Jam'iyyar PDP a jihar Kebbi ta kori wasu manyan jiga-jigai na jam'iyyar bisa laifin rashin da'a ga jam'iyyar. A halin yanzu dai ba ji ta bakin wanda ya fitar da
Salihu Tanko Yakasai, tsohon hadimin gwamnan jihar Kano, Ganduje, ya ce ya kamata tikitin takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC a 2023 ya koma kudu maso yamma.
Mahmood Yakubu, shugaban hukumar INEC, ya ce rashin ingantaccen bayanai shine dalilin da ya sa har yanzu sunayen mamatan Najeriya ke cikin rajistar masu zabe.
Daraktan kungiyar kare hakkin Musulmi, Ishaq Akintola, ya mayar da martani kan sauya shekar Femi Fani-Kayode daga jam’iyyar adawa zuwa jam’iyyar APC mai mulki.
Fitattun jiga-jigan jam'iyyar PDP daga arewacin Najeriya sun dage kan cewa sune za fito da dan takarar shugaban kasa na babbar jam'iyyar adawar kasar na gaba.
Taron kwamitin raba kujerun siyasa na jam'iyyar adawa ta Peoples Democratic Party (PDP) ya gudana a jihar Enugu a ranar jiya, Alhamis, 23 ga watan Satumba.
Jam'iyyar APC mai mulkin kasar nan ta fitar da sanarwa kan dalilin da yasa ta ɗauki matakin dage gangamin tarukanta na jihohi daga 2 ga watan Oktoba zuwa 16.
Pat Utomi ya karyata jita -jitar cewa shi, tare da wasu fitattun 'yan Najeriya, suna shirin sanar da Rescue Nigeria Project (RNP) na sabuwar jam'iyyar siyasa.
Sau biyar tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar yana tsayawa takarar kujerar shugaban kasar Najeriya, kuma dukka bai kai labari ba sai kaye.
Siyasar Najeriya
Samu kari