Siyasar Najeriya
‘Yan kabilar Ibo su na ta ayyuka tukuru don ganin sun samu damar mulkar kasa a shekarar 2023 da ke karatowa. Yayin da sanannu kuma manyan kasar nan su ke ci gab
Bayan kotu ta rushe shugabannin tsagin Ganduje a Kano, wata kotu dake zamanta aBauchi ta yanke hukuncin rushe shugabannin APC na tsagin minista a jihar Bauchi.
Matar Atiku ta kara tabbatar da cewa, mijinta zai tsaya takara, kuma Allah yake roko ya bashi mulkin Najeriya a zaben 2023 mai zuwa. Ta bayyana yadda halin Atik
Yayin ake fuskantar babban zabe a Najeriya a shekarar 2023, guguwar sauya sheka na cigaba da kaɗawa, inda yan jam'iyyar ADP suƙa koma jam'iyyar PDP a Ondo.
Jam'iyyar APC mai mulki reshen jihar Ebonyi, ta musanta rahoton cewa gwamna Dave Umahi ya fara shirye-shiryen tartaka komatsansa ya koma PDP da ya fito a baya.
Kungiyar Kirista ta Pentecostal Fellowship of Nigeria, PFN, ta bukaci cewa kirista ne da dace ya gaji Shugaba Muhammadu Buhari a 2023, tana mai cewa rashin adal
Tsohon abokin siyasar shugaban kasa Muhammadu Buhari, Sanata Rufai Hanga ya fice daga jam'iyyar APC mai mulki a kasa, SaharaReporters ta ruwaito. Kamar yadda ya
Jigon babbar jam'iyyar hamayya a jihar Abia ya gargaɗi masu ruwa da tsaki a PDP ta ƙasa, kada du yi kuskuren barin Sanata Kalu da gwamnan Ebonyi su dawo PDP.
Rundunar yan sandan kasar nan reshen jihar Kano, ta bayyana cewa jami'ai sun samu nasarar damke mutum 13 daga cikin yan daban da suka kai hari ofishin APC.
Siyasar Najeriya
Samu kari