Siyasar Najeriya
Gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, a kokarinsa na samun damar ɗarewa kujerar shugaban ƙasa a 2023, ya kai ziyarar neman goyon baya jihar Katsina.
Fitaccen ɗan siyasa kuma tsohon sakataren jam'iyyar LP na ƙasa, Kayode Ajulo, ya ce mataimakin shugaban ƙasa ya fi dacewa ya dora daga inda Buhari ya tsaya.
Kungiyar Arewa ta CNG ta bayyana rashin amincewarta ga wasu maganganun da gwamnan jihar Ondo ya yi. Ta ce hakan na nuni da yana kin Arewa da tsarin dimokradiyya
Yusuf Sulu-Gambari, daya daga cikin yan uwan Sarkin Ilorin, Dr Ibrahim Zulu Gambai, ya shiga cikin jerin wadanda za su nemi kujerar dan majalisar wakilai na tar
Tsohon shugaban jam’iyyar APC na Jihar Filato, Hon. Latep Dabang da daruruwan mabiyan sa sun koma jam’iyyar PDP daga jam’iyyar APC, Vanguard ta ruwaito. Dama an
'Yan siyasar kasar nan da basu da digiri za su iya shiga matsala yayin da majalisa ke kokarin kawo dokar da za ta hana wanda bai da digiri tsayawa takarar a 202
Tawagar jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) sun kaiwa tsohon shugaban kasa amulkin sojoji, Ibrahim Badamasi Babangida, ziyara a gidansa da ke garin Minna.
Ahmad Lawan, Shugaban Majalisar Dattawa ya yi wa Emmanuel Bwacha, sanata mai wakiltar Taraba ta kudu, barka da komawa jam’iyyar APC. Shugaban Kasa Muhammadu Buh
Kungiyar Atiku Kawai reshen kudu maso gabas, ta ce tsohon mataimakin Shugaban kasa, Atiku Abubakar ne zai iya shawo kan matsalolin da kasar nan ke fuskanta.
Siyasar Najeriya
Samu kari