Siyasar Najeriya
Babachir David Lawal yace ba a maganar APC a wadanda za su iya cin zabe. Festus Keyamo yace abin ban dariya ne a fadin haka duba da karfin da suka yi a siyasa.
Dukkan yan takara da shugabannin jam'iyyar Peoples Redemption Party, PRP, sun tattare sun koma jam'iyyar All Progressives Congress, APC, domin bada gudumawarsu.
Wata kotu da ke zamanta a Osogbo, jihar Osun ta tsige dukkan sabbin shugabannin kanananan hukumomi da kansiloli na jam'iyyar APC kan rashin bin doka yayin zabe.
Mannir Dan'iya, mataimakin gwamnan jihar Sokoto, ya yi magana kan jita-jitar da ake yi na cewa zai fita daga PDP ya koma APC saboda rashin samun takarar gwamna.
Kakakin Atiku Abubakar yana ganin za a iya hana Bola Tinubu shiga takarar Shugaban Kasa. Mai magana da yawun bakin PDP yace dalili shi ne zargin harkar kwaya.
Mai neman zama shugaban kasa a babban zaben 2023 dake tafe, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya ayyana kansa, Atiku da Obi a matsayin manyan yan takara a Zaben 2023.
Wasu da ake zargin yan daba da ke yi wa yan adawa aiki ne sun kona wani sashi na gidan jigon jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, a jihar Benue, Akaa Lim.
Wani rahoto ya warware batun da ke cewa, an kame da ga dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar Labour, Peter Obi bisa laifin damfara. Mun warware muku batun duka.
Gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, ya yi ikirarin cewa dumbin ayyukan da Buhari ya yi a zamanin mulkinsa ya sa Najeriya ta zarce ƙasashe harda waɗanda suka cigab
Siyasar Najeriya
Samu kari