Siyasar Najeriya
Tsohon gwamnan Kano kuma mai neman zama shugaban kasa a inuwar NNPP mai kayan alatu ya kaddamar da kwamitin yakin neman gina sabuwar Najeriya a zabe mai zuwa.
Rigingimun da suka hana PDP zaman lafiya har ta kai ga dare wa gida biyu a jihar Katsina ya bude sabon shafi, bangaren tsohon gwamna sun ware kansu da kamfe.
Shugaban kasa Muhammasu Buhari zai ziyarci jihar Adamawa a yau Litinin, ga watan Janairu domin halartan gangamin yakin neman zaben jam'iyyar APC mai mulki.
Mai magana da yawun tsohon mataimakin shugaban kasa, Daraktan kwamitin kamfen PDP, da kakakin kamfen shugaban kasa na PDP duk sun karyata rashin lafiyar Atiku.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar Labour, Peter Obi ya bayyana akdan daga abin da ya shirya yiwa 'yan Najeriya zai cire tallafin mai a cewarsa a wata hira.
Tsohon shugaban kasan Najeriya, Ibrahim Badamasi Babangida ya fece kasar Jamus domin gujewa cece-kuce da zai biyo bayan zaben 2023. Ya tafi tare da dansa ne.
Mataimakin 'dan takarar shugabancin kasa na jam'iyyar LP, Yusuf Datti Baba-Ahmed, ya rushe da kuka a shirin TV kan zagin mahaifinsa da jama'a ke yi a siyasa.
An biya miliyoyin kudi domin a iya taron kamfe, Gwamnatin Ribas ta ki ba Atiku Abubakar dama. Gwamnatin Nyesom Wike ta yarda masu neman takara su yi kamfensu.
Kowa ya san shi da aikin addini, amma yanzu ya zama 'dan siyasa a a jam'iyyar APC. Rabaren Hyacinth Alia ya bayyana dalilin shi na neman zama Gwamnan Benuwai.
Siyasar Najeriya
Samu kari