Siyasar Najeriya
Yar takarar shugaban kasa na jam'iyyar Allied People’s Movement (APM), Ms Chichi Ojei, ta ce tana da kwarin gwiwa cewa itace za ta yi nasara a babban zaben 2023
Jam'iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, ta samu babban cigaba a jihar Gombe a yayin da tsaffin shugabanin kananan hukumomi da kansila na PDP suka dawo NNPP.
Yayin da ya rage kwanaki 49 a fita fagen zaben shugaban kasa, jam'iyyar APC ta yi rashin daya daga kusoshin da suka raine ta tun a matakin farko a Kuros Riba.
Yayin da guguwar siyasa ke ci gaba da kadawa da sassan Najeriya, dan majalisar jiha mai wakiltar Gwale a Kano, Babangida, ya sake sauya sheka zuwa APC daga NNPP
Asiwaju Ahmed Bola Tinubu, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC ya nada wa takwararsa na LP, Peter Obi sabon suna ya kira shi 'Mr Stingy' wato marowacci.
Yayin da zaben 2023 ke kara karatowa, mutane sun yada cewa, Zakzaky yana goyon bayan Peter Obi. Malamin ya fito ya bayyana gaskiyar matsayarsa ta siyasa a bana.
Wani fitaccen malamin addini a Najeriya ya bayyana abin da ya hango game da zaben 2023 mai zuwa, ya ce har yanzu Allah bai sanar dashi magajin Buhari a zaben.
Wasu yan takarar majalisar dokokin jihar Jigawa su 8 karkashin jam'iyyar Labour sun sauya sheka zuwa jam'iyyar APC, sunce sun gane ita ce jam'iyya mafi nagarta.
Abba Bello Muhd, dan takarar majalisar tarayya na mazabun Birnin Kebbi, Bunza da Kalgo, karkashin jam'iyyar PDP ya riga mu gidan gaskiya. Ya rasu a ranar Juma'a
Siyasar Najeriya
Samu kari