Siyasar Najeriya
Yayin da ake ci gaba da fuskantar karancin sabbin kudi, an ga 'yan kasuwa na ci gaba da karbar tsoffin kudade a wurin taron gangamin kamfen dan takar Tinubu.
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Action Alliance (AA), Hamza Al-Mustapha ya musanta raɗe-raɗin da ake yaɗawa cewa ai ya janyewa Atiku Abubakar takara.
Tsohon sanatan Kaduna ta tsakiya, Shehu Sani ya gargadi 'yan Najeriya kan zaben dan takarar shugaban kasa saboda shugabannin addinansu sun nemi su yi haka.
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar PDP, ya bayyana cewa cikin ruwan sanyi zai kayar da abokin hamayyar sa, na jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu.
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya samu wani gagarumin tagomashi, malaman addini 100 sun koma bayan sa a jihar Rivers
A yayin da zaɓen 2023 yake ƙara ƙaratowa, ƴan takara masu neman kujeru daban-daban sun rigamu gidan gaskiya. Rasuwar su ta sanya dole jam'iyyun su sake zaɓe.
Zaben Najeriya na shekarar 2023 ya banbanta da saura saboda gabatar da sabon tsarin Bimodal Voter Accreditation System (BVAS).Wannan tsarin baya bukatar intanet
Tsohon karamin ministan shari’a kuma jigon PDP ya kuna yakinin cewa Atiku Abubakar zai samu kuri’u masu yawan gaske a arewa ta tsakiya a zaben shugaban kasa.
Sarki Muhammadu Sanusi na Arewa ya ce sauyin Naira zai taimaka matuka ga 'yan Najeriya a wannan yanayin da ake ciki na fuskantar kalubalen matsalolin siyasa.
Siyasar Najeriya
Samu kari