Siyasar Najeriya
Sarki Muhammadu Sanusi na Arewa ya ce sauyin Naira zai taimaka matuka ga 'yan Najeriya a wannan yanayin da ake ciki na fuskantar kalubalen matsalolin siyasa.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta shawarci 'yan Najeriya da su dage su zabi dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar a zaben da ke tafe nan da ranar Asabar.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya sake sukuwar sallah kan taron da Atiku ya kira wasu mutanen Ribas suka tattauna a Abuja, ya ce zai gane ɓakko miya ce.
Duk da cewar Gwamna Nyesom Wike ya karyata batun shirin sauya sheka zuwa APC, gwamnan na jihar Ribas ya jinjinawa jam’iyya mai mulki kan tsarin karba-karba.
Wasu masu neman kujerar gwamnan Kano daga jam'iyyu uku sun jingine burinsu, sun ayyana goyon bayansu ga ɗan takarar jam'iyyar SDP, Sha'aban Sharada a zaben 2023
Hukumar kula da ayyukan yan sanda (PSC) ta janye nadin da ta yiwa Naja’atu Muhammad a matsayin daya daga cikin kwamishinonin da za su kula da ayyukan yan sanda.
African Democratic Congress (ADC) ta sanar da ɗaukar matakin janye wa daga tseren shugaban kasa, ta ce zata yi duk me yuwuwa don nasarar Peter Obi na Labour.
Jam'iyyar APC tayi wani babban rashi a jihar Adamawa inda ɗaruruwan magoya bayanta suka fice zuwa jam'iyyar PDP. Sun ce za su yi PDP tun daga sama har ƙasa
Yayin da babban zabe ke kara gabatowa jam’iyyun siyasa da yan takararsu sun dukufa wajen yin kamfen yayin da wasu malamai suka bar hawa mumbari don siyasa.
Siyasar Najeriya
Samu kari