Siyasar Najeriya
Umar IIliya Damagum shi ne babban jami’in da ya canji Iyorchia Ayu a Majalisar NWC a PDP. A wannan rahoto za a ji takaitaccen bayani game da sabon shugaban.
Gwamnan jihar Ribas, kuma babban abokin adawar shugaban PDP na ƙasa, Nyesom Wike, ya yi farin ciki da nuna gamsuwa bayan jam'iyya ta maye gurbin Iyorchia Ayu.
Yanzu haka masu ruwa da tsaki daga gundumar da shugaban PDP na ƙasa, Dakta Iyorchia Ayu, ya fito a jihar Benuwai sun dira sakatariyar PDP da ke birnin Abuja.
Biyo bayan umarnin wata babbar Kotu a birnin Makurɗi, babban birnin jihar Benuwai, Iyorchia Ayu ya matsa gefe daga kujerarsa ta shugaban jam'iyyar PDP ta ƙasa.
Yanzu muke samun labarin rasuwar wani tsohon dan majalisar wakilai a jihar Imo, inda aka ce ya yi jinyar cutar daji kafin daga bisani ya rasu a ranar Litinin.
Zababben gwamnan jihar Kaduna, Sanata Malam Uba Sani, ya karɓi bakuncin wata kungiyar Fastoci, waɗanda suka tabbatar masa da goyon baya a gwamnatinsa mai zuwa.
Karamin ministan kwadago, Festus Keyamo, ya shawarci zababben shugaban kasa Bola Tinubu ya fara aiki don cika alkawurran da ya dauka da zarar an rantsar da shi
Babbar jam'iyyar adawa ta ƙasa PDP ta sake wayar gari cikin sabon rikici bayan umarnin babbar Kotu na dakatar da Ayu daga ayyana kansa a matsayin shugaban PDP.
Gwamnan jihar Ebonyi na jam'iyyar APC, David Umahi, ga bayyana dalilansa da ya sa yake ganin Iyorchia Ayu ya taimakai APC da Bola Tinubu a zaben da aka kammala.
Siyasar Najeriya
Samu kari