Siyasar Najeriya
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya ce yana goyon bayan matakin da PDP ta ɗauka na dakatar da shugaban jam'iyya na ƙasa, Dr. Iyorchia Ayu, a jihar Benuwai.
Zababben gwamnan jihar Katsina Radda ya bayyana shirinsa idan aka rantsar dashi a matsayin gwamnan jihar Katsina a watan Mayu da ke tafe nan ba da jimawa ba.
Kungiyar Musulmai ta Al-Habibiyyah ta nemi Tinubu ya mai da hankalinsa ga samar da abinci da yakar takauci a Najeriya. Kungiyar ta yaba wa Tinubu da nasararsa.
Wani dogon rahoto ya tattaro duka matan da suka yi nasara a zaben majalisar dokoki da INEC ta shirya a zaben bana, su na masu jiran gado a watan Yunin 2023.
Alhaji Gidado Siddiki, shugaban kungiyar Miyetti Allah na yankin kudu maso gabas, ya koka da cewa an dena ba wa mambobin kungiyarsu gidajen haya a jihar Anambra
Hukumar yan sanda reshen jihar Nasarawa ta bayyana jerin mutane 17 da ta kama da zargin yunkurin ta da yamutsu lokacin babban zaben da aka kammala kwanan nan.
Dan shekara 33 da ya kayar da kakakin majalisar dokokin jihar Yobe, Lawan Musa Majakura, ya bayyana cewa an masa tayin naira miliyan 100 don ya janye takararsa
Dan majalisar tarayya mai wakiltan mazabar Ikwo/Ezza ta kudu, Kwamrad Chinedu Ogah (OON), ya bayyana cewa shugaban INEC ya ciri tuta kan gudanarwar zaben 2023.
Rundunar yan sandan jihar Sakktwato ta bayyana cewa ta damƙe mutane masu laufu daban-daban lokacin zaɓen gwamna da mambobin majalisar dokokin jiha da aka gama.
Siyasar Najeriya
Samu kari