Siyasar Najeriya
Abba Kabir Yusuf, zababben gwamnan jihar Kano ya ce ba zai biya duk wani bashin da Gwamna Abdullahi Ganduje, mai barin gado ya ciwo wa jihar Kano bayan zabe ba.
Gwamnan Kano, Dakta Abdullahi Ganduje, ya sake maida martani ga zababben gwamnan jihar, Abba Gida-Gida, bayan ya shawarci a daina baiwa gwamnatin Kano ba shi.
Yayin da abubuwa suke ƙara dagulewa jam'iyyar PDP, gwamnatin jihar Delta, ta tuge manyan hadiman siyasa shida daga muƙamansu kan rashin ɗa'a a bainar jama'a.
Zabbaben gwamnan jihar Katsina ya sha alwashin kawo karshen 'yan ta'adda a jihar ta hanyar amfani da fasahar zamani bayan ya shiga Ofis a watan Mayu, 2023.
Hadimin shugaban kasa, Muhammadu Buhari, Bashir Ahmad, ya tabbatar da rahoton cewa karamin ministan albarkatun man Fetur, ya yi murabus somin neman takara.
Kwanaki kadan bayan PDP ta kawar da shugaban jam'iya na kasa, Iyorchia Ayu, LP a matakin gunduma ta kwaikwati abinda ya faru, ta dakatar da mista Julius Abure.
Dattawan arewa sunyi kira ga manyan yan siyasa da jam'iyyun siyasa a kasar da su janye daga yin kalamai masu cutarwa wanda ka iya zama barazana ga zaman lafiya.
Tsohon gwamnan jihar Kano ya bayyana cewa, ba zai sanya kansa a lamarin da ya shafi mulkin jihar ba a yanzu saboda wasu dalilai da ya bayyana a cikin jawabinsa.
'Yan sanda sun nade wani basaraken jihar Imo bayan da ya caccaki gwamna Hope Uzodinma yayin da ya soki gwamnan a cikin kafar sada zumunta wato ta WhatsApp.
Siyasar Najeriya
Samu kari