Siyasar Najeriya
Tsohon dogarin Abacha, Hamza Al-Mustapha, zai tsaya takarar shugaban kasa a 2027 a karkashin jam'iyyar SDP. Ya bayyana aniyar sa ta dawo da martabar Najeriya.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa tsohon mataimakin shugaban kasa, Namadi Sambo ya watsar da jam'iyyar PDP zuwa APC mai mulki a jihar Kaduna.
Gowon ya ce Yarjejeniyar Aburi ta rushe saboda Ojukwu na son ikon soji a yankuna. Ya ce rashin halartar taron Benin da Ojukwu ya yi ya ƙara rura wutar yaƙin basasa.
Shugaban jam'iyyar SDP a jihar Ebonyi, Dr Kingsley Agbor ya bayyana dalilan da za su saka APC faduwa a zaben 2027 kamar yadda Goodluck Jonathan ya fadi.
A labarin nan, za a ji cewa Majalisar kasar nan ta ce ta gama aikin da ya dace a kan kudurorin haraji, kuma tuni aka aika su teburin shugaba Bola Tinubu.
Jam'iyyar APC reshen jihar Adamawa ta fito ta nesanta kanra daga batun cewa ta marawa Nuhu Ribadu baya don neman wani mukamin siyasa a zaben 2027.
Jam'iyyar PDP ta ce tana jin dadi kan rikicin da ya bulla a APC bayan taron Arewa maso Gabas a jihar Gombe. An kai farmaki wa Ganduje kan takarar Shettima.
APC na shirin mamaye kananan hukumomin FCT a zaɓen ciyamomi na 2026 da 2027, tare da tsananta dabarun jawo 'yan adawa. INEC za ta gudanar da zaɓen FCT a Fabrairu.
Tawagar Dr. Bala Maijama'a Wunti ta ziyarci ofisoshin yan sanda bayan matashi mai suna Adamu Salisu ya hau kan karfen sadarwa a Bauchi saboda ɗan siyasa.
Siyasar Najeriya
Samu kari