Siyasar Najeriya
Majalisar dokokin jihar Ribas ta bayar da umarnin cafke shugaban hukumar xaɓe ta jihar duk inda aka ganshi, ta nemi a kawo shi gabanta bisa tilas bayan ya ƙi zuwa.
Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir El-Rufai ya tabbatar da batuk da ake yaɗawa cewa ya fice daga jam'iyyar APC mai mulki, ya ce za su kalubalanci Tinubu.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya sanar da sauya shekarsa daga APC zuwa SDP. El-Rufai ya fadi dalilan barin jam'iyyar da ya sa hannu aka kafa ta.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar APC zuwa SDP. 'Yan Najeriya sun bayyana ra'ayoyinsu.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya sha alwashin hada kan 'yan adawa domin ruguza APC a Najeriya. tsohon gwamnan ya ce zai hada kan 'yan adawa.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna Nasir El-Rufa'i ya sauya sheka daga APC zuwa SDP. Wasu na hannun damansa sun ce dama akwai alamar hakan kuma ba sa mamaki.
Rahotanni na nuni da cewa Nasir El-Rufai ya bar APC kuma zai shiga SDP, yayin da majiyoyi da dama ke tabbatar da wannan matakin. Dansa Bashir ya ba da alama.
Jam'iyyar adawa a jihar Ribas watau APC ta ba Gwamna Siminalayi Fubara awanki 48 ya yi murabus daga muƙaminsa ko kuma Majalisar dokoki ta tsige shi.
Wasu daga cikin manyan mata 'yan siyasa a Najeriya da aka yi zaton za su mara wa Natasha Akpoti Uduaghan baya sun nuna ba su tare da ita kan dambarwarta da majalisa.
Siyasar Najeriya
Samu kari