Siyasar Najeriya
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar cewa ya karyata cewa Atiku Abubakar ya koma jam'iyyar SPD domin takarar shugaban kasa a SDP a zaben 2027.
Tsohon dan majalisar wakilai, Nicholas Ossai, ya bayyana dalilin da ya sa ya sauya sheka daga jam’iyyar PDP zuwa APC. Ossai ya fadi burinsa ga gwamnatin Tinubu.
Natasha Akpoti ta ce ba za ta yi ƙasa a guiws ba, za ta ci gaba da wakiltar al'ummar Kogi ta Tsakiya, ta ce dakatarwar da aka mata a Majalisa ta saɓa wa adalci.
Kotun kolin Najeriya ta soki Gwamna Fubara bisa tafiyar da harkokin gwamnati ba tare da Majalisa ba, ta ce babu hujjar da ke nuna ƴan Majalisa 27 sun sauya sheka.
Majalisar wakilai na shirin rage karfi ga hukumar INEC kan jam'iyyun siyasa domin inganta harkokin zabe a Najeriya. Za a kafa hukuma da za ta maye gurbin INEC
Ministan lafiya, Ali Pate ya ce yana da burin yin takarar gwamnan Bauchi a 2027, amma yanzu ya mayar da hankali kan aikin da Shugaba Tinubu ya ba shi.
INEC ta sa wa’adin fidda gwani daga 20 ga Maris zuwa 10 ga Afrilu, ta bukaci jam’iyyu su bi ka’ida don gujewa matsaloli da ka iya hana gudanar da sahihin zabe.
Rigima tsakanin Majalisar dokokin jihar Ribas da ɓangaren gwamnati ta kara tsanani, ƴan tsagin Wike na shirin dawo da yunƙurinsu na tsige Gwamna Fubara.
Majalisar dattawa ta amince da shawarwarin kwamitin ladabtarwarta, inda ta dakatar da sanatar Kogi ta Tsakiya, Sanata Natasha, wadda ta zargi Akpabio da lalata.
Siyasar Najeriya
Samu kari