Siyasar Arewa
AbdulMajid Dan Bilki Kwamanda ya zargi Gwamnatin Kano da yi masa bakin cikin kyautar kujerar aikin hajji da mataimakin shugaban kasa ya ba shi kyauta.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya bayyana rashin jin dadin yadda masu muhawara a kan kudirin harajin gwamnatin tarayya ba su san yadda abin ya ke ba.
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya sallami wasu daga cikin kwamishinoninsa domin inganta shugabanci da tabbatar da nagartaccen aiki ga al'umma.
Gwamnan Dikko Umaru Radda na Jihar Katsina, ya yi sauye-sauye a majalisar zartarwa don inganta manufofin gwamnatinsa inda ya ba sabon kwamishina ma'aikata.
Kalaman kungiyar dattawan Arewa ba su yi wa Kwamitin Shugaban kasa a kan tsarin kudi da gyaran haraji dadi ba na cewa ba a zauna da su a kan kudirin haraji ba.
Dattawan Arewa sun nemi a dakatar da karin VAT da kudirorin haraji saboda rashin tuntubar jama’a, suna masu cewa dokokin za su yi illa ga tattalin arziki da jama’a.
A wani lamari na bazata, gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya sallami Sakataren Gwamnatinsa tare da rusa majalisar zartaswa da sauran hadimai.
Yayin da ‘yan arewa ke adawa da batun haraji, Jide Ojo ya shawarci Tinubu da ka da ya janye kudurin. Ya kuma yi bayani kan goyon bayan da Tinubu zai samu a 2027.
An bayyana yadda manyan siyasa a Najeriya ke shirin tabbatar da sun kwace mulki a hannun Bola Ahmad Tinubu a zaben shugaban kasa da ke tafe a nan da 2027.
Siyasar Arewa
Samu kari