Shugaban Sojojin Najeriya
Yayin da ake yakin neman zabe sai aka ji an yi Garkuwa da Tsohon ‘Dan Majalisar Tarayya da Wani ‘Dan Takaran Sanata na mazabar Kudancin Ebonyi a jam'iyyar LP
Za ku ji asalin dalilin fito da tsofaffin mayakan Boko Haram daga gidan yarin kirikiri. Shugaban Hafsun Tsaro ya yi wannan bayani bayan taron majalisar tsaro.
Giwa, Kaduna - Shugaba kuma gagararren ‘dan ta’addan jihar Kaduna, Ali Dogo, ya halaka tare da wasu mayakansa sakamakon luguden wuta ta NAF suka yi musu a Giwa.
Yan kananan yara da mata sun hallaka yayin tserewa ‘yan bindiga a wani kauyen jihar Zamfara. Mata da ‘Yan Yara 30 ne suka nutse a ruwa a yunkurin tsira da ransu
Rundunar Operation Hadin Kai (OPHK)ta samu nasarar kama fiye da ‘yan ta’adda 79 da masu taimaka musu a yankin Arewa maso Gabas a cikin makwanni biyu da suka yi.
Za a gurfanar da dakaru da sojojin Najeriya sittin da takwas a kotun sojoji kan zarginsu da aikata laifuka daban-daban. Da ya ke kaddamar kwamitin na mambobi 12
Dakarun rundunar sojin Najeriya na Operation Hadin suna nan suna musayar wuta da mayakan kungiyar ta'addancin Boko Haram a Maiduguri, babban birnin jihar Borno.
Wasu jami’an soji da suka yi ritaya a ranar Litinin jurewa ruwan sama da aka yi a safiyar don gudanar da zanga-zangar kashi na 3 a hedikwatar tsaro da ke Abuja.
Sojojin Najeriya sun shiga inda ‘yan bindiga suke, sun yi masu raga-raga a yankunan Katsina da Zamfara. Ana tunanin jiragen yakin sojoji sun ga bayan Dogo Rabe
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari